< Zakariya 4 >
1 Sai mala’ikan da ya yi magana da ni ya komo ya farkar da ni, kamar yadda ake farkar da mutum daga barcinsa.
Un tas eņģelis, kas ar mani runāja, atkal nāca un mani modināja, kā vīru, kas no sava miega top uzmodināts.
2 Ya tambaye ni ya ce, “Me ka gani?” Na amsa, na ce, “Na ga wurin ajiye fitilan zinariya da kwano a kai, da kuma fitilu bakwai a kansa, da butocin kai wa fitilu mai guda bakwai.
Un viņš uz mani sacīja: ko tu redzi? Un es sacīju: es redzu, un raugi, tur ir lukturis no tīra zelta ar eļļas kausu virsgalā, un viņa septiņi eļļas lukturīši uz viņa, un tiem eļļas lukturīšiem ir pa septiņiem zariem (caurulītēm savienotas) viņa virsgalā;
3 Akwai kuma itatuwan zaitun guda biyu a gefensa, ɗaya a gefen dama na kwanon ɗaya kuma a gefen hagunsa.”
Un tur klāt divi eļļas koki, viens tam eļļas kausam pa labo un otrs viņam pa kreiso roku.
4 Na tambayi mala’ikan da ya yi magana da ni na ce, “Mene ne waɗannan, ranka yă daɗe?”
Un es atbildēju un runāju uz to eņģeli, kas ar mani runāja, un sacīju: mans kungs, kas tie ir?
5 Sai ya amsa ya ce, “Ba ka san mene ne waɗannan ba?” Na amsa, na ce, “A’a, ranka yă daɗe.”
Un tas eņģelis, kas ar mani runāja, atbildēja un sacīja uz mani: vai tu nezini, kas tie ir? Un es sacīju: nē, mans kungs!
6 Sai ya ce mini, “Wannan ce maganar Ubangiji ga Zerubbabel. ‘Ba ta wurin ƙarfi ba, ko ta wurin iko, sai dai ta wurin Ruhuna,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Tad viņš atbildēja un runāja uz mani un sacīja: šis ir Tā Kunga vārds uz Zerubabeli, sacīdams: ne caur spēku, nedz caur varu, bet caur manu Garu (tas notiks), saka Tas Kungs Cebaot.
7 “Kai mene ne, ya babban dutse? A gaban Zerubbabel za a rushe ka ka zama fili. Sa’an nan Zerubbabel yă kawo dutsen da ya fi kyau, a kuma yi ta sowa ana cewa, ‘Allah yă yi masa albarka! Allah yă yi masa albarka!’”
Kas tu tāds esi, tu lielais kalns? Priekš Zerubabela tu tapsi par klajumu. Jo viņš uzliks to gala akmeni, ka tur visā spēkā sauks: žēlastība, žēlastība viņam!
8 Sai maganar Ubangiji ta zo mini,
Un Tā Kunga vārds uz mani notika sacīdams:
9 “Hannuwan Zerubbabel sun kafa harsashin haikalin nan; hannuwansa ne kuma za su gama ginin. Sa’an nan ne za ka san cewa Ubangiji Maɗaukaki ne ya aiko ni zuwa wurinka.
Zerubabela rokas šo namu sākušas, viņa rokas to arī pabeigs, ka jūs saprotat, ka Tas Kungs Cebaot mani pie jums sūtījis.
10 “Wa ya rena ranar ƙananan abubuwa? Mutane za su yi murna sa’ad da suka ga igiyar gwaji a hannun Zerubbabel. “Waɗannan guda bakwai ɗin su ne idanun Ubangiji, masu jujjuyawa cikin dukan duniya.”
Jo kas nicina sīka iesākuma dienu? Jo priecīgi ierauga to loti Zerubabela rokā šie septiņi, kas ir Tā Kunga acis, kas iet pa visu pasauli.
11 Sai na tambaye shi na ce, “Mene ne waɗannan itatuwan zaitun guda biyu tsaye a hagu da kuma daman wurin ajiye fitilan fitilu?”
Tad es atbildēju un uz viņu sacīju: kas tie tādi divi eļļas koki pa labo roku tam lukturim un pa kreiso roku?
12 Na sāke tambaye shi na ce, “Mene ne waɗannan rassa biyun nan na zaitun a gefen bututu biyu na zinariya da suke zuba man zinariya?”
Un es atkal atbildēju un uz viņu sacīju: kas tie tādi divi eļļas koka zari, kas sānis tiem diviem zelta kausiem, kas zeltu izlej
13 Ya amsa ya ce, “Ba ka san mene ne waɗannan ba?” Na ce, “A’a, ranka yă daɗe.”
Un viņš uz mani runāja un sacīja: vai tu nezini, kas tie ir? Un es sacīju: nē, mans kungs!
14 Sai ya ce, “Waɗannan su ne biyun da aka shafe don su yi wa Ubangiji dukan duniya hidima.”
Un viņš sacīja: šie ir tie divi svaidītie, kas stāv priekš visas pasaules valdītāja.