< Zakariya 4 >

1 Sai mala’ikan da ya yi magana da ni ya komo ya farkar da ni, kamar yadda ake farkar da mutum daga barcinsa.
[第五個神視:金燈台和兩棵葡萄樹]那與我談話的使者又來喚醒我,如喚醒夢中人一樣;
2 Ya tambaye ni ya ce, “Me ka gani?” Na amsa, na ce, “Na ga wurin ajiye fitilan zinariya da kwano a kai, da kuma fitilu bakwai a kansa, da butocin kai wa fitilu mai guda bakwai.
衪問我說:「你看見了什麼﹖」我回答說:「我看見,啊! 一座純金的燈台,頂上有一個油壺和七盞燈,頂端那七盞燈具有七條導管。
3 Akwai kuma itatuwan zaitun guda biyu a gefensa, ɗaya a gefen dama na kwanon ɗaya kuma a gefen hagunsa.”
而燈台兩旁有兩棵橄欖樹,一左一右。
4 Na tambayi mala’ikan da ya yi magana da ni na ce, “Mene ne waɗannan, ranka yă daɗe?”
我便問那與我談話的使者說:「我主,那是什麼意思﹖」
5 Sai ya amsa ya ce, “Ba ka san mene ne waɗannan ba?” Na amsa, na ce, “A’a, ranka yă daɗe.”
那與我談話的使者回答我說:「你不知道那是什麼意思嗎﹖」我說:「我主,我不知道。」
6 Sai ya ce mini, “Wannan ce maganar Ubangiji ga Zerubbabel. ‘Ba ta wurin ƙarfi ba, ko ta wurin iko, sai dai ta wurin Ruhuna,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.
他向我說:「
7 “Kai mene ne, ya babban dutse? A gaban Zerubbabel za a rushe ka ka zama fili. Sa’an nan Zerubbabel yă kawo dutsen da ya fi kyau, a kuma yi ta sowa ana cewa, ‘Allah yă yi masa albarka! Allah yă yi masa albarka!’”
這七盞燈就是那遍察全地的上主的眼睛,」
8 Sai maganar Ubangiji ta zo mini,
我又問他說:「這燈台左右的兩棵橄欖樹是意思﹖」
9 “Hannuwan Zerubbabel sun kafa harsashin haikalin nan; hannuwansa ne kuma za su gama ginin. Sa’an nan ne za ka san cewa Ubangiji Maɗaukaki ne ya aiko ni zuwa wurinka.
我再問他說:「這兩根經兩個金管流出黃金色油的橄欖樹枝,是什麼意思﹖
10 “Wa ya rena ranar ƙananan abubuwa? Mutane za su yi murna sa’ad da suka ga igiyar gwaji a hannun Zerubbabel. “Waɗannan guda bakwai ɗin su ne idanun Ubangiji, masu jujjuyawa cikin dukan duniya.”
他對我說:「你不知道這是什麼意思嗎﹖」我回答說:「我主,不知道。」
11 Sai na tambaye shi na ce, “Mene ne waɗannan itatuwan zaitun guda biyu tsaye a hagu da kuma daman wurin ajiye fitilan fitilu?”
他說:「這是侍立在全地的主宰面前的兩位受傅者。」[以下號碼與上衝突]:
12 Na sāke tambaye shi na ce, “Mene ne waɗannan rassa biyun nan na zaitun a gefen bututu biyu na zinariya da suke zuba man zinariya?”
這是上主關於則魯巴貝耳所說的話:不是藉權勢,不是藉能力,而是藉我的神能──萬軍的上主說。
13 Ya amsa ya ce, “Ba ka san mene ne waɗannan ba?” Na ce, “A’a, ranka yă daɗe.”
大山啊! 你算得什麼﹖在則魯巴貝耳面前,你必化為平地! 他要在「好啊! 好啊!」的歡呼聲中搬出角石。
14 Sai ya ce, “Waɗannan su ne biyun da aka shafe don su yi wa Ubangiji dukan duniya hidima.”
上主的話傳給我說:則魯巴貝耳的手奠定了這殿宇的基礎,他的手也要完成這工程:這樣你們便知道:是萬軍的上主差遺了我到你們這裏來。
因為誰敢為了事業開端的微小,就輕視這一天呢﹖當他們看到則魯巴貝耳手中拿出笠石時,就要高興喜悅了。

< Zakariya 4 >