< Zakariya 3 >

1 Sa’an nan ya nuna mini Yoshuwa babban firist a tsaye a gaban mala’ikan Ubangiji, Shaiɗan kuma yana tsaye a damansa don yă tuhume shi.
A HOIKE mai la oia ia'u ia Iosua ke kahuna nui e ku ana imua o ka anela o Iehova, a ku mai la o Satana ma kona lima akau, e ku e ia ia.
2 Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “Ubangiji ya tsawata maka, Shaiɗan! Ubangiji wanda ya zaɓi Urushalima, ya tsawata maka! Ashe, mutumin nan ba shi ne sandar da take ƙonewa da aka ciro daga cikin wuta ba?”
I aku la o Iehova ia Satana, Na Iehova oe e papa aku, e Satana; na Iehova nana i koho o Ierusalema, e papa aku ia oe: aole anei keia he momokuahi i unuhiia'e mailoko mai o ke ahi?
3 Yanzu an sa wa Yoshuwa tufafi masu dauda sa’ad da yake tsaye a gaban mala’ikan.
A ua aahuia o Iosua i na kapa inoino, ia ia i ku ai imua o ka anela.
4 Mala’ikan ya ce wa waɗanda suke tsaye a gabansa, “Ku cire masa tufafinsa masu dauda.” Sai ya ce wa Yoshuwa, “Duba, na ɗauke zunubanka, zan sa maka tufafi masu tsada.”
Olelo mai la kela, i mai la i ka poe e ku ana imua ona, penei, E lawe aku i na kapa inoino mai ona aku la. I mai la hoi oia ia ia, Aia hoi, ke lawe aku nei au i kou hewa mai ou aku la, a e hoaahu aku au ia oe i na aahu nani.
5 Sai na ce, “Sa masa rawani mai tsabta a kansa.” Aka sa masa rawani mai tsabta a kansa aka kuma sa masa tufafi yayinda mala’ikan Ubangiji yake tsaye a wurin.
Alaila i aku la au, E kau aku lakou i papale kahuna maikai maluna o kona poo. Nolaila, kau aku la lakou i ka papale kahuna maikai maluna o kona poo, a hoaahu aku la ia ia i na aahu; a ku mai la ka anela o Iehova.
6 Mala’ikan Ubangiji ya yi wa Yoshuwa wannan gargaɗi.
Alaila, ao mai la ka anela o Iehova ia Iosua, i ka i ana,
7 “Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘In za ka yi tafiya a hanyoyina ka kuma kiyaye abubuwan da nake so, za ka zama shugaban haikalina, ka kuma lura da ɗakunan shari’ata, zan kuma ba ka wuri cikin waɗannan da suke tsaye a nan.
Penei ka Iehova o na kaua i olelo mai ai, Ina e hele oe ma kuu mau aoao, a e malama hoi i ka'u mau kauoha ia oe, alaila oe e alii ai maluna o ko'u hale, a e malama hoi i na pahale o'u, a e haawi hoi au nou i na wahi e hele ai iwaena o ka poe e ku nei.
8 “‘Ka saurara, ya babban firist Yoshuwa, kai da abokanka da suke zaune a gabanka, ku da kuke alamun abubuwan da za su zo. Zan kawo bawana, wanda yake Reshe.
Ano hoi, e hoolohe mai oe, e Iosua ke kahuna nui e, o oe a me na hoaaloha e noho ana imua ou; no ka mea, he poe kanaka mea hoailona lakou: no ka mea, aia hoi, e kai mai auanei au i kuu kauwa o ka LALA.
9 Dubi dutsen da na ajiye a gaban Yoshuwa! Akwai idanu bakwai a kan wannan dutse guda, zan kuma yi rubutu a kansa,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki, ‘zan kuma kawar da zunubin ƙasan nan a rana ɗaya.
Aia hoi ka pohaku a'u i waiho ai imua o Iosua; a he ahiku na maka ma ua Pohaku hookahi la; a na'u no e kalai iho i kana kalaiia'na, wahi a Iehova o na kana, a e lawe aku au i ka hala o ia aina i ka la hookahi.
10 “‘A wannan rana kowannenku zai gayyaci maƙwabcinsa yă zauna a ƙarƙashin itacen inabi da kuma na ɓaure,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.”
Ia la la, e kahea aku kela kanaka keia kanaka i kona hoalauna, malalo o ke kumuwaina, a malalo o ka laau fiku, wahi a Iehova o na kaua.

< Zakariya 3 >