< Zakariya 2 >
1 Sa’an nan na ɗaga kai sai na ga mutum a tsaye riƙe da ma’auni a hannunsa!
Ponovno sem povzdignil svoje oči in pogledal in glej, mož z merilno vrvico v svoji roki.
2 Sai na yi tambaya, na ce, “Ina za ka?” Ya amsa mini ya ce, “Zan je in auna Urushalima, in ga yadda fāɗinta da tsawonta suke.”
Potem sem rekel: »Kam greš?« Rekel mi je: »Da izmerim Jeruzalem, da vidim kakšna je njegova širina in kakšna je njegova dolžina.«
3 Sai mala’ikan da yake yi mini magana ya tafi, sai wani mala’ika ya zo ya same shi
Glej, angel, ki je govoril z menoj, je šel naprej in drug angel je odšel ven, da ga sreča
4 ya ce masa, “Yi gudu, gaya wa saurayin can cewa, ‘Urushalima za tă zama birni marar katanga domin mutane da dabbobi masu yawa ƙwarai za su kasance a cikinta.
ter mu rekel: »Teci, govori temu mladeniču, rekoč: › [Prestolnica] Jeruzalem bo naseljena kakor mesta brez zidov, zaradi množice ljudi in živine v njej.‹
5 Ni da kaina ne zan zama katangar wuta kewaye da birnin, in kuma zama darajarta,’ in ji Ubangiji.
Kajti jaz, « govori Gospod, »ji bom ognjen zid vsenaokrog in bom slava v njeni sredi.
6 “Zo! Zo! Ku gudu daga ƙasar arewa,” in ji Ubangiji, “gama na warwatsa ku a kusurwoyi huɗu na sama,” in ji Ubangiji.
Hej, hej, pridite in pobegnite iz severne dežele, « govori Gospod, »kajti razkropil sem vas naokrog kakor štiri vetrove neba, « govori Gospod.
7 “Zo, ya ke Sihiyona! Ku tsere, ku masu zama a cikin Diyar Babilon!”
»Osvobodi se, oh Sion, ki prebivaš z babilonsko hčerjo.«
8 Gama ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Bayan ya ɗaukaka ni, ya kuma aiko ni ga ƙasashen da suka washe ku gama duk wanda ya taɓa ku ya taɓa ƙwayar idonsa ne.
Kajti tako govori Gospod nad bojevniki: »Za slavo me je poslal k narodom, ki so vas plenili. Kajti kdor se dotakne vas, se dotakne punčice njegovega očesa.
9 Ba shakka zan tā da hannuna a kansu domin bayinsu su washe su. Sa’an nan za ku san cewa Ubangiji Maɗaukaki ne ya aiko ni.
Kajti glej, svojo roko bom stresel nad njimi in postali bodo plen svojim služabnikom in vedeli boste, da me je poslal Gospod nad bojevniki.
10 “Ki yi sowa ki yi murna, ya ke Diyar Sihiyona. Gama ina zuwa, zan zauna a cikinki,” in ji Ubangiji.
Prepevaj in razveseljuj se, oh hči sionska, kajti glej, prihajam in prebival bom v tvoji sredi, « govori Gospod.
11 “Ƙasashe da yawa za su haɗa kai da Ubangiji a ranan nan, za su kuma zama mutanena. Zan zauna a cikinku, za ku kuma san cewa Ubangiji Maɗaukaki ne ya aiko ni gare ku.
»Na tisti dan bodo številni narodi pridruženi h Gospodu in bodo moje ljudstvo in jaz bom prebival v tvoji sredi in vedela boš, da me je Gospod nad bojevniki poslal k tebi.
12 Ubangiji zai gāji Yahuda a matsayin rabonsa a cikin ƙasa mai tsarki zai kuma sāke zaɓi Urushalima.
Gospod bo podedoval Juda in njegov delež v sveti deželi in ponovno bo izbral Jeruzalem.
13 Ku yi tsit a gaban Ubangiji, dukanku’yan adam, gama ya taso daga wurin zamansa mai tsarki.”
Molči, oh vse meso, pred Gospodom, kajti vzdignjen je iz svojega svetega prebivališča.«