< Zakariya 2 >

1 Sa’an nan na ɗaga kai sai na ga mutum a tsaye riƙe da ma’auni a hannunsa!
Na da esala ba: su eno amo ganodini, dunu amo ea loboga sedade defesu efe gagui dialebe ba: i.
2 Sai na yi tambaya, na ce, “Ina za ka?” Ya amsa mini ya ce, “Zan je in auna Urushalima, in ga yadda fāɗinta da tsawonta suke.”
Na da ema adole ba: i, “Di da habi ahoa!” E da bu adole i, “Na da Yelusaleme defemusa: ahoa. Na da ea sedade amola ba: de amo defemusa: ahoa!”
3 Sai mala’ikan da yake yi mini magana ya tafi, sai wani mala’ika ya zo ya same shi
Amalalu, na da ba: loba, a:igele dunu nama adolalu amo alia guda: lebe ba: i. Amola a: igele eno e gousa: musa: misi.
4 ya ce masa, “Yi gudu, gaya wa saurayin can cewa, ‘Urushalima za tă zama birni marar katanga domin mutane da dabbobi masu yawa ƙwarai za su kasance a cikinta.
Bisili misi a: igele dunu da eno a: igelema amane sia: i, “Hehenaia asili, ayeligi dunu defesu efe gagui ema amane sia: ma, ‘Yelusaleme moilai bai bagade amo ganodini, dunu amola bulamagau bagohamedafa ba: muba: le, moilai bai bagade gagomu da hamedei ba: mu.
5 Ni da kaina ne zan zama katangar wuta kewaye da birnin, in kuma zama darajarta,’ in ji Ubangiji.
Hina Gode da amane ilegele sia: i dagoi. ‘Na Nisu fawane da laluga sisiga: le disi gagoi agoane moilai bai bagade fi gaga: ma: ne esalumu. Amola Na da hadigiwane amogai esalumu.’”
6 “Zo! Zo! Ku gudu daga ƙasar arewa,” in ji Ubangiji, “gama na warwatsa ku a kusurwoyi huɗu na sama,” in ji Ubangiji.
Hina Gode da Ea fi dunu ilima amane sia: i “Na da la: idi bega: la: idi bega: dilia huluane afagogolesi. Be dilia mugululi asi dunu! Waha dilia Ba: bilone soge yolesili, hobeale asili, Yelusalemega buhagima.
7 “Zo, ya ke Sihiyona! Ku tsere, ku masu zama a cikin Diyar Babilon!”
8 Gama ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Bayan ya ɗaukaka ni, ya kuma aiko ni ga ƙasashen da suka washe ku gama duk wanda ya taɓa ku ya taɓa ƙwayar idonsa ne.
Nowa da dili fasea, da Nama dogolegei liligi fasa.” Amaiba: le, Hina Gode Bagadedafa da fifi asi gala amo da Ea fi dunu ilia liligi doagala: le lai, ilima amo sia: sia: musa: , na asunasi,
9 Ba shakka zan tā da hannuna a kansu domin bayinsu su washe su. Sa’an nan za ku san cewa Ubangiji Maɗaukaki ne ya aiko ni.
“Hina Gode Hisu da dilima gegemu. Amo dunu ilia da dilia hawa: hamosu dunu galu, ilia da dilia liligi doagala: le lamu.” Amane hamobe ba: sea, dunu huluane da Hina Gode Bagadedafa da na asunasi, amo dawa: mu.
10 “Ki yi sowa ki yi murna, ya ke Diyar Sihiyona. Gama ina zuwa, zan zauna a cikinki,” in ji Ubangiji.
Hina Gode da amane sia: i, “Yelusaleme dunu! Nodone gesami hea: ma! Na da dili bisili fifi lamusa: mana!”
11 “Ƙasashe da yawa za su haɗa kai da Ubangiji a ranan nan, za su kuma zama mutanena. Zan zauna a cikinku, za ku kuma san cewa Ubangiji Maɗaukaki ne ya aiko ni gare ku.
Amo esoga, fifi asi gala bagohame da Hina Godema misini, Ea fidafa hamomu. E da dili bisili fifi lamu. Amasea, E da na dilima asunasi, amo dilia da dawa: digimu.
12 Ubangiji zai gāji Yahuda a matsayin rabonsa a cikin ƙasa mai tsarki zai kuma sāke zaɓi Urushalima.
Bu enowane, Yuda da Hina Gode Ea dogolegei fi Ea sema soge amo ganodini ba: mu. Amola Yelusaleme da Ea baligili dogolegei moilai bai bagade ba: mu.
13 Ku yi tsit a gaban Ubangiji, dukanku’yan adam, gama ya taso daga wurin zamansa mai tsarki.”
Hina Gode Ea midadi, dunu huluane ouiya: ma! Bai E da Ea Hadigi fifi esalebe sogebi amoganini manebe!

< Zakariya 2 >