< Zakariya 14 >
1 Ranar Ubangiji tana zuwa sa’ad da za a raba muku ganimar da aka washe daga gare ku.
BAWIPA e hnin a pha torei teh, ayânaw ni na hno na lawp vaiteh, na hmalah a kârei awh han,
2 Zan tara dukan al’ummai su yaƙi Urushalima; za a ci birnin da yaƙi, za a washe gidaje, a kuma yi wa mata fyaɗe. Rabin birnin zai je bauta, amma ba za a kwashe sauran mutanen daga birnin ba.
Jerusalem khopui tuk sak hanelah miphunnaw ka kamkhueng sak han. Hote khopui a tuk awh vaiteh, imnaw a lawp awh han. Napuinaw a yonkhai awh han. Khoca tami tangawn teh san lah man awh vaiteh tangawn a cei takhai awh han.
3 Sa’an nan Ubangiji zai fita yă yi yaƙi da waɗannan al’ummai, kamar yadda yake yaƙi a ranar yaƙi.
BAWIPA ni taran tuknae tue navah tuk e patetlah hote miphun teh a tuk han.
4 A ranan nan ƙafafunsa za su tsaya a kan Dutsen Zaitun, gabas da Urushalima, za a kuma tsage Dutsen Zaitun kashi biyu daga gabas zuwa yamma, yă zama babban kwari, rabin dutsen zai matsa zuwa wajen arewa, rabi kuma zai matsa zuwa wajen kudu.
Hote hnin nah, a khok hoi Jerusalem kanîtholah Olive Mon dawk kangdue han. Olive Mon teh kanîtho hoi kanîloum totouh a lungui vah kâbawng vaiteh, ayawn kalen poung lah a coung han. Mon tangawn teh atunglah thoseh, tangawn teh akalah thoseh, a kâtahruet han.
5 Za ku gudu ta wajen kwarin dutsena, gama zai miƙe har zuwa Azel. Za ku gudu kamar yadda kuka guje wa girgizar ƙasa a kwanakin Uzziya sarkin Yahuda. Sa’an nan Ubangiji Allahna zai zo, tare da duk masu tsarki.
Nangmouh teh kamae mon rahak hoi na yawng awh han. Hote tangawn teh Azel kho totouh a pha han. Judah siangpahrang Uzziah tueng nah tâlî a no teh a yawng a e patetlah na yawng awh han. BAWIPA Cathut teh a tami kathoungnaw puenghoi a tho awh han.
6 A ranan nan ba za a kasance da haske ko sanyi ba, ko hazo mai duhu ba.
Hote hnin nah, angnae awm mahoeh. Hnokahawi naw a ro han.
7 Za tă zama rana ce ta musamman, ba yini ko dare, rana da take sananne ga Ubangiji. Sa’ad da yamma ta yi, za a yi haske.
Khodai na hoeh, karum na hoeh, BAWIPA ni a panue e hnin hnin touh lah ao teh, tangmin a pha to doeh a ang han.
8 A ranan nan ruwan rai zai kwararo daga Urushalima, rabi zai gangara gabas zuwa teku rabi kuma zai gangara yamma zuwa Bahar Rum, a damina da rani.
Hat hnin vah, hringnae tui teh Jerusalem khopui dawk hoi a lawng vaiteh, kompawi thoseh, kasik nah thoseh, kanîtholae tuipui dawk tangawn, kanîloumlae tuipui dawk tangawn a lawng han.
9 Ubangiji zai sama sarki bisa dukan duniya. A ranan nan za a kasance da Ubangiji ɗaya, ba wani suna kuma sai nasa.
Jehovah teh talai ram pueng dawk siangpahrang lah ao han. Hote hnin dawkvah, Jehovah buet touh dueng, A min buet touh dueng lah ao han.
10 Ƙasar gaba ɗaya daga Geba zuwa Rimmon, kudu da Urushalima, za tă zama kamar Araba. Amma Urushalima za tă kasance a wurinta, daga Ƙofar Benyamin zuwa sashen Ƙofa ta Farko, zuwa Ƙofar Kusurwa, daga kuma Hasumiyar Hananel zuwa wurin matsin ruwan inabin sarki.
Geba khopui hoi Jerusalem khopui akalah Rimon khopui totouh ram pueng hah ayawn lah koung a coung han. Khopui haiyah Benjamin longkha koehoi hmaloe e longkha hmuen, khopui takin longkha totouh, Hananel imrasang koehoi misur katinnae totouh tawm lah ao vaiteh, khoruem hmuen dawk kho bout a sak awh han.
11 Za a zauna a cikinka; ba za a ƙara hallaka ta ba. Urushalima za tă zauna lafiya.
Hathnukkhu, Jerusalem khopui teh thoebonae khang mahoeh. Khoca naw haiyah puen laipalah kho a sak awh han.
12 Ga bala’in da Ubangiji zai bugi dukan al’umman da suka yi yaƙi da Urushalima. Fatar jikinsu za tă ruɓe tun suna tsaye a ƙafafunsu, idanunsu za su ruɓe a cikin kwarminsu, harsunansu kuma zai ruɓe a cikin bakunansu.
Jerusalem ka tuk e miphun pueng koe, BAWIPA ni a pha sak hane lacik teh, a khok hoi a kangdue nahlangva a takthai naw atum awh han. A mit dawk mitmu a ro han. A lai hai a kâko vah a ro han.
13 A ranan nan Ubangiji zai sa maza su cika da tsoro ƙwarai. Kowane mutum zai kama hannun ɗan’uwansa, za su kai wa juna hari.
Hat hnin vah, BAWIPA e bahu ni tami pueng ruengrueng ati sak vaiteh, buet touh hoi buet touh a kâhem awh han. Buet touh hoi buet touh a kâthei awh han.
14 Yahuda ma za tă yi yaƙi a Urushalima. Za a tattara dukiyar al’umman da suke kewaye, za a tara zinariya da azurfa masu yawan gaske tare da tufafi.
Judah miphunnaw hai Jerusalem vah a tuk awh han. Petkâkalup lah kaawm e Jentelnaw e hnopai, sui ngun naw hah a pâkhueng awh han.
15 Irin wannan bala’i zai auko wa dawakai da alfadarai, raƙuma da jakuna, da kuma dukan dabbobi a wannan sansani.
Marang, la, kalauk, laca koehoi kamtawng teh, taran thung e kaawm e saring pueng koe a lathueng dei e lacik naw teh a pha han.
16 Sa’an nan waɗanda suka tsira daga cikin al’umman da suka yaƙe Urushalima za su haura shekara-shekara su yi wa Sarki, Ubangiji Maɗaukaki sujada, su kuma yi Bikin Tabanakul.
Jerusalem ka tuk naw ni a cei takhai e taminaw niyah kalvan ransabawi tie Siangpahrang Jehovah hah a bawk awh teh, lukkarei pawi koe kum tangkuem a tho awh han.
17 In waɗansu mutanen da suke duniya ba su haura Urushalima suka yi wa Sarki, Ubangiji Maɗaukaki sujada ba, ba za su sami ruwan sama ba.
Ransahu BAWIPA tie Siangpahrang hah bawk hanelah khopui koe ka cet hoeh e talai taminaw pueng e lathueng vah, khorak mahoeh.
18 In mutanen Masar ba su haura sun yi sujada ba, ba za su sami ruwan sama ba. Ubangiji zai kawo masu bala’in da ya aika wa al’umman da ba su haura sun yi Bikin Tabanakul ba.
Izip khocanaw tho hoehpawiteh, khorak laipalah awm vaiteh, lukkareiim pawi koe ka tho hoeh e miphunnaw dawkvah, BAWIPA ni a pha sak hane lacik teh ahnimouh hai a khang sak awh han.
19 Wannan ne zai zama hukuncin Masar da kuma na dukan al’umman da ba su haura sun yi Bikin Tabanakul ba.
Hetnaw teh, lukkarei pawi koe ka tho hoeh e Izip miphunnaw, alouke miphun pueng ni yonphu a khang awh hane doeh.
20 A ranan nan za a rubuta TSARKI GA Ubangiji a jikin ƙararrawar dawakai, kuma tukwanen dahuwa a gidan Ubangiji za su zama kamar kwanoni masu tsarki a gaban bagade.
Hatnae hnin nah, marang awi sak e rahum kingling dawk hai, BAWIPA KOE THOUNGNAE telah a thut awh han. BAWIPA e im dawk e hlaam naw teh thuengnae khoungroe hmalah kaawm e kawlung patetlah ao han.
21 Kowace tukunya a Urushalima da Yahuda za tă zama mai tsarki ga Ubangiji Maɗaukaki, kuma duk wanda ya zo don miƙa hadaya zai ɗauki waɗansu tukwane yă yi dahuwa da su. A ranan nan kuwa, ba Bakan’ane da zai ƙara kasance a gidan Ubangiji Maɗaukaki.
Hothloilah, Jerusalem khopui dawk hoi kamtawng vaiteh, Judah ram e kaawm e hlaam naw teh ransahu BAWIPA koe thoungnae lah ao han. Thuengnae ka sak pueng ni tho awh vaiteh, hote hlaamnaw a la awh vaiteh, a thawng awh nahan. Hatnae hnin hoi teh, ransahu BAWIPA im dawkvah Kanaan taminaw teh awm mahoeh toe.