< Zakariya 13 >
1 “A ranan nan za a buɗe maɓulɓulan ruwa zuwa gidan Dawuda da mazaunan Urushalima, don a tsarkake su daga zunubi da rashin tsabta.
Ngalolosuku kuzakuba lomthombo ovulelwe isono lokungcola kuyo indlu kaDavida labahlali beJerusalema.
2 “A ranan nan, zan kawar da sunayen gumaka daga ƙasar, ba kuwa za a ƙara tunawa da su ba,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. “Zan kawar da annabawa da kuma ruhu marar tsabta daga ƙasar.
Kuzakuthi-ke ngalolosuku, itsho iNkosi yamabandla, ngiqume amabizo ezithombe asuke elizweni, kazisayikukhunjulwa; ngenze labaprofethi lomoya ongcolileyo bedlule basuke elizweni.
3 In kuma wani ya yi annabci, sai mahaifinsa da mahaifiyarsa su ce masa, ‘Ba za ka rayu ba, gama kana faɗar ƙarya da sunan Ubangiji.’ Sa’ad da yake yin annabci, iyayensa za su soke shi da takobi.
Kuzakuthi-ke, loba ngubani esaprofetha, uyise lonina abamzalayo bathi kuye: Kawuyikuphila, ngoba ukhuluma amanga ebizweni leNkosi. Uyise lonina abamzalayo bazamgwaza lapho eprofetha.
4 “A ranan nan kowane annabi zai ji kunyar annabcin wahayinsa. Ba zai sa rigar annabci mai gashi ba don yă yi ruɗu.
Kuzakuthi-ke ngalolosuku abaprofethi bazakuba lenhloni, ngulowo lalowo ngombono wakhe ekuprofetheni kwakhe; futhi kabayikugqoka izigqoko zoboya ukuze bakhohlise;
5 Zai ce, ‘Ni ba annabi ba ne. Ni manomi ne; ƙasa ce nake samun abin zaman gari tun ina matashi.’
kodwa uzakuthi: Kangisuye mprofethi, ngingumlimi womhlabathi; ngoba umuntu wangithenga kusukela ebutsheni bami.
6 In wani ya tambaye shi, ‘Waɗanne miyaku ne haka a jikinka?’ Zai amsa yă ce, ‘Miyakun da aka yi mini a gidan abokaina ne.’
Lomunye uzakuthi kuye: Ayini lamanxeba asezandleni zakho? Yena uzakuthi: Engatshaywa ngawo endlini yabangane bami.
7 “Tashi, ya takobi, gāba da makiyayina, mutumin da yake kusa da ni sosai!” In ji Ubangiji Maɗaukaki. “Kashe makiyayin, sai tumakin su watse, in kuma tayar wa ƙananan.
Vuka, nkemba, umelane lomelusi wami, umelane lomuntu ongumngane wami, itsho iNkosi yamabandla. Tshaya umelusi, izimvu zihlakazeke; besengiphendulela isandla sami kwezincinyane.
8 A cikin ƙasar duka,” in ji Ubangiji, “kashi biyu bisa uku za a buge su su hallaka; duk da haka za a bar kashi ɗaya bisa uku a cikinta.
Kuzakuthi-ke elizweni lonke, itsho iNkosi, ingxenye ezimbili kulo zizaqunywa ziphele; kodwa eyesithathu izasala kulo.
9 Wannan kashi ɗaya bisa ukun zan kawo in sa a cikin wuta; zan tace su kamar azurfa in gwada su kamar zinariya. Za su kira bisa sunana zan kuwa amsa musu; zan ce, ‘Su mutanena ne,’ za su kuma ce, ‘Ubangiji ne Allahnmu.’”
Njalo eyesithathu ngizayidabulisa emlilweni, ngibacwengisise njengoba isiliva sicwengisiswa, ngibalinge njengoba igolide lilingwa. Bona bazabiza ibizo lami, mina-ke ngizabaphendula. Ngizakuthi: Bangabantu bami; bona-ke bazakuthi: INkosi inguNkulunkulu wami.