< Zakariya 12 >

1 Annabci, maganar Ubangiji game da Isra’ila. Ubangiji, wanda ya shimfiɗa sammai, wanda ya kafa harsashin duniya, wanda kuma ya yi ruhun mutum a cikinsa ya ce,
Ty entañe nitsarae’ Iehovà am’ Israele: Hoe t’Iehovà namelatse o likerañeo, naho nampijadoñe o manan­ta’ ty tane toio vaho mitsene ty arofo’ ondaty ama’e ao:
2 “Zan sa Urushalima ta zama kwaf mai sa mutanen da suke a dukan kewayenta, jiri. Yaƙi zai kewaye Urushalima har yă shafi Yahuda ma.
Inao, te hanoeko fitovim-pivembèñañe t’Ierosalaime naho o mañohok’ aze iabio, vaho hampitraofe’ iareo ama’ Ierosalaime t’Iehodà, naho harikatohe’ iareo.
3 A ranan nan, sa’ad da duk al’umman duniya za su tayar mata, zan sa Urushalima ta zama dutsen da ba a iya matsarwa ga dukan al’ummai. Duk waɗanda suka yi ƙoƙari su matsar da shi za su ji ciwo.
Ie amy andro zay, le hanoeko vato fijinie’ ze kila ondaty t’Ierosalaime; ho fonga fere-boboke ze mivave aze; vaho hene hitontoñe hiatreatre aze ze fifehea’ ty tane toy.
4 A ranan nan zan sa kowane doki yă tsorata, mai hawan dokin kuma yă haukace,” in ji Ubangiji. “Zan sa idanuna in tsare gidan Yahuda, amma zan makantar da dukan dawakan al’ummai.
Amy andro zay, hoe t’Iehovà le ho paoheko ho tangòke o soavalao, naho ho seretse i mpiningi’ey; hanoka-maso amy anjomba’ Iehoday iraho vaho ho lafaeko ho goa iaby ze soavala’ondaty.
5 Sa’an nan shugabannin Yahuda za su ce a cikin zukatansu, ‘Mutanen Urushalima suna da ƙarfi domin Ubangiji Maɗaukaki shi ne Allahnsu.’
Le hi­tsakore añ’arofo ao o mpifehe’ Iehodao hanao ty hoe: Haozarako o mpimone’ Ierosalaime añam’ Iehovà’ i Màroy, Andrianañahare’ iareo.
6 “A ranan nan zan sa shugabannin Yahuda su zama kamar tukunyar wuta a tarin itacen wuta; kamar harshen wuta a dammunan hatsi. Za su ƙone dukan mutanen da suke kewaye da su hagu da dama, amma babu abin da zai taɓa mutanen Urushalima.
Hanoeko sadròn’ afo añivon-katae ao o mpiaolo’ Iehodao, naho hoe failon’ afo añivom-pitoboroñan’ ampemba ao; ie hamorototo ondaty iaby mañohokeo mb’ ankavana naho havia; fe ho fimoneñañe an-toe’e eo indraike t’Ierosa­laime, Eka e Ierosa­laime ao.
7 “Ubangiji zai ceci wuraren zaman Yahuda da farko, don kada darajar gidan Dawuda da mazaunan Urushalima su fi na Yahuda daraja.
Ho rombahe’ Iehovà heike o kiboho’ Iehodao, soa tsy hitoabotse ambone’ Iehodà ty enge’ i anjomba’ i Davidey9 naho ty enge’ o mpimone’ Ierosalaimeo.
8 A ranan nan Ubangiji zai kiyaye waɗanda suke zama a Urushalima, domin marasa ƙarfi a cikinsu su zama kamar Dawuda, gidan Dawuda kuma zai zama kamar Allah, kamar mala’ikan Ubangiji da yake tafiya a gabansu.
Harova’ Iehovà amy andro zay o mpi­mone’ Ierosalaimeo le ho hambañe amy Davide ty mikoletra am’ iereo amy andro zay; vaho hanahak’ an’ Andrianañahare ty anjomba’ i Davide, hambañ’ amy anjeli’ Iehovà aolo’ iareoy.
9 A ranan nan zan fito don in hallaka dukan al’umman da suka yaƙi Urushalima.
Ie amy andro zay, ho paiako harotsake ze hene fifeheañe maname Ierosalaime.
10 “Zan kuma zubo wa gidan Dawuda da mazaunan Urushalima ruhun alheri da na addu’a. Za su dube ni, wannan da suka soke shi, za su kuma yi makoki dominsa kamar yadda mutum yakan yi makokin mutuwar ɗansa tilo, su kuma yi baƙin ciki ƙwarai kamar yadda mutum yakan yi baƙin ciki don ɗan fari.
Le hakofòko amy anjomba’ i Davidey naho amo mpimo­ne’ Ierosalaimeo ty arofom-patarihañe naho fisolohoañe; le hisamb’ ahy iereo, i trinofa’ iareoy vaho hirovetse, manahake t’ie fangololoiham-bako-tokañe, ho afero am’ iareo manahake t’ie nitañolo­ñoloña’e.
11 A ranan nan kuka a Urushalima zai yi yawa kamar kukan Hadad Rimmon a filin Megiddo.
Ie amy andro zay, le ho fandalàm-bey ty e Ierosalaime ao, manahake ty firoveta’ i Hadadrimone am-bavatane’ i Megidone eo.
12 Ƙasar za tă yi makoki, kowane iyali zai yi makoki a ware, tare da matansu su ma a ware, iyalin gidan Dawuda da matansu, iyalin gidan Natan da matansu,
Handala i taney, le songa hivike ze hene fifokoañe; hivike ty anjomba’ i Davide naho hivike o rakemba’ eo; hivike ty anjomba’ i Natane naho hivike o rakemba’eo;
13 iyalin gidan Lawi da matansu, iyalin gidan Shimeyi da matansu,
hivike ty anjomba’ i Levý naho hivike o rakemba’ eo; hivike o nte-Simeio naho hivikeo rakemba’eo;
14 dukan sauran iyalan kuma da matansu.
sambe hivike ze hene fifokoa sehanga’e naho hivike ka o tañanjomba’eo.

< Zakariya 12 >