< Zakariya 12 >

1 Annabci, maganar Ubangiji game da Isra’ila. Ubangiji, wanda ya shimfiɗa sammai, wanda ya kafa harsashin duniya, wanda kuma ya yi ruhun mutum a cikinsa ya ce,
Kalvan hoi talai du kasakkung, tami hoi athung e muitha kasakkung, BAWIPA ni Isarelnaw hanlah a dei e lawk teh,
2 “Zan sa Urushalima ta zama kwaf mai sa mutanen da suke a dukan kewayenta, jiri. Yaƙi zai kewaye Urushalima har yă shafi Yahuda ma.
Kai ni Jerusalem khopui petkalup lah kaawm e miphun pueng hanlah, yamuhrinae manang lah ka coung sak han. Jerusalem a kalup awh navah, Judah ram hai hottelah ao van han.
3 A ranan nan, sa’ad da duk al’umman duniya za su tayar mata, zan sa Urushalima ta zama dutsen da ba a iya matsarwa ga dukan al’ummai. Duk waɗanda suka yi ƙoƙari su matsar da shi za su ji ciwo.
Hatnae tueng dawkvah, hote khopui teh miphun pueng hanlah, talung ka ri e lah ka coung sak han. Hote talung katawmnaw pueng teh hote talung ni reppasei lah a ten awh han. Talai taminaw pueng ni Jerusalem khopui tuk hanlah a kamkhueng awh han.
4 A ranan nan zan sa kowane doki yă tsorata, mai hawan dokin kuma yă haukace,” in ji Ubangiji. “Zan sa idanuna in tsare gidan Yahuda, amma zan makantar da dukan dawakan al’ummai.
BAWIPA ni a dei e teh, hatnae tueng dawk kaawm e marang naw pueng kalue sak hanelah, marangransanaw pueng hah pathu sak han. Judah miphun ka khet vaiteh, alouke miphunnaw koe kaawm e marang naw a mit dawn sak hanelah ka rek han.
5 Sa’an nan shugabannin Yahuda za su ce a cikin zukatansu, ‘Mutanen Urushalima suna da ƙarfi domin Ubangiji Maɗaukaki shi ne Allahnsu.’
Jerusalem Cathut ransahu BAWIPA lahoi ahnimouh teh kaie kathaonae doeh telah Judah bawinaw ni a lungthung vah ati awh han.
6 “A ranan nan zan sa shugabannin Yahuda su zama kamar tukunyar wuta a tarin itacen wuta; kamar harshen wuta a dammunan hatsi. Za su ƙone dukan mutanen da suke kewaye da su hagu da dama, amma babu abin da zai taɓa mutanen Urushalima.
Hat navah, Judah bawinaw teh thinghong dawk e takhuen patetlah thoseh, Cabong dawk e hmai talî patetlah thoseh, ka o sak vaiteh, avoilah aranglah kaawm e miphunnaw pueng hmai a kak awh han. Jerusalem khopui hai amae hmuen dawk pou ao han.
7 “Ubangiji zai ceci wuraren zaman Yahuda da farko, don kada darajar gidan Dawuda da mazaunan Urushalima su fi na Yahuda daraja.
BAWIPA ni Judah rimnaw hmaloe a rungngang han. Hatdawkvah, Devit e catoun bawilennae hoi Jerusalem khocanaw e bawilennae teh Judah e hloilah kâphokâlen awh mahoeh.
8 A ranan nan Ubangiji zai kiyaye waɗanda suke zama a Urushalima, domin marasa ƙarfi a cikinsu su zama kamar Dawuda, gidan Dawuda kuma zai zama kamar Allah, kamar mala’ikan Ubangiji da yake tafiya a gabansu.
Hat hnin dawkvah, BAWIPA ni Jerusalem khocanaw a okhai vaiteh, hatnae tueng nah, a tha kayoun naw hah Devit patetlah thoseh, Devit canaw teh Cathut patetlah thoseh, ahnimae hmalah BAWIPA e kalvantami patetlah ao awh han.
9 A ranan nan zan fito don in hallaka dukan al’umman da suka yaƙi Urushalima.
Hatnae hnin dawk, Jerusalem khopui tuk hanlah kamthaw e miphunnaw hah raphoe hanlah tha ka patho han.
10 “Zan kuma zubo wa gidan Dawuda da mazaunan Urushalima ruhun alheri da na addu’a. Za su dube ni, wannan da suka soke shi, za su kuma yi makoki dominsa kamar yadda mutum yakan yi makokin mutuwar ɗansa tilo, su kuma yi baƙin ciki ƙwarai kamar yadda mutum yakan yi baƙin ciki don ɗan fari.
Lungmanae hoi ratoum ngainae hah Devit imthung hoi Jerusalem khocanaw lathueng vah, kai ni ka awi vaiteh, amamouh ni a thut e kai na hmu awh han. A na pa ni tawntoe e capa a khuikakhai e patetlah ahni hanelah a khuika awh han. A na pa ni camin hanelah a lungmathoe e patetlah a lungmathoe awh han.
11 A ranan nan kuka a Urushalima zai yi yawa kamar kukan Hadad Rimmon a filin Megiddo.
Megiddo yawn dawk Hadadrimmon kho vah a khuika e patetlah hat navah, Jerusalem kho dawk puenghoi khuikanae kaawm han.
12 Ƙasar za tă yi makoki, kowane iyali zai yi makoki a ware, tare da matansu su ma a ware, iyalin gidan Dawuda da matansu, iyalin gidan Natan da matansu,
Khoram pueng ni a miphun lengkaleng alouklouk lah, a khuika awh han. Devit e imthungnaw alouklah, ahnimae a yunaw alouklah, Nathan e imthungnaw alouklah, ahnimae a yunaw alouklah,
13 iyalin gidan Lawi da matansu, iyalin gidan Shimeyi da matansu,
Levih e imthungnaw alouklah, a yunaw alouklah, Shimei e imthungnaw alouklah, a yunaw alouklah,
14 dukan sauran iyalan kuma da matansu.
Kacawie miphunnaw pueng hah alouklah, a yunaw hah alouklah, alouklouk lah lengkaleng a khuika awh han.

< Zakariya 12 >