< Zakariya 11 >

1 Buɗe ƙofofinki, ya Lebanon, don wuta ta cinye itatuwan al’ul naki.
Oe Lebanon mon, nange anrikungnaw hah hmai a kak nahanelah, na takhangnaw hah paawng haw.
2 Yi kuka, ya itacen fir, gama itacen al’ul ya fāɗi; itatuwa masu daraja sun lalace! Ku yi kuka, ku itatuwan oak na Bashan; an sassare itatuwan babban kurmi!
Oe hmaicakung, anri kung a kamlei dawkvah khui haw. Thingkung aphu kaawmnaw teh koung a rawp toe. Oe kathenkungnaw, ratu dawk e thingkung dungradungnaw hai koung a rawp dawkvah khui haw.
3 Ku ji kukan makiyaya; an ɓata musu wuraren kiwonsu masu ciyayi! Ku ji rurin zakoki; an lalatar da jejin Urdun!
Tukhoumnaw ni yeirai aphu awh dawkvah a khui awh. Jordan tuipui e bawilennae a ro dawkvah sendeknaw a huk e pawlawk thai lah ao.
4 Ga abin da Ubangiji Allahna ya ce, “Yi kiwon garken tumakin da za a yanka.
Kaie Jehovah Cathut ni a dei e teh, thei hanlah hmoun e hete tuhu naw hah kawk lah.
5 Masu sayensu sun yanyanka su, suka kuwa tafi ba hukunci. Masu sayar da su sun ce, ‘Yabi Ubangiji, na yi arziki!’ Makiyayansu ma ba su ji tausayinsu ba.
Katawnkungnaw ni a thei awh teh ka yon tie kâpanuek awh hoeh. Kayawtnaw ni hai ka hmu thai e doeh ati awh teh BAWIPA teh yawhawinae awm naseh telah ati awh. Tukhoumnaw ni hai pahrenlungmanae tawn awh hoeh.
6 Gama ba zan ƙara jin tausayin mutanen ƙasar ba,” in ji Ubangiji. “Zan ba da kowa ga maƙwabcinsa da kuma sarkinsa. Za su zalunci ƙasar, ba zan kuma cece su daga hannuwansu ba.”
BAWIPA ni a dei e teh, Kai ni khocaramca naw bout ka pahren mahoeh. Pasai laipalah taminaw hah a imri naw e a kut dawk thoseh, siangpahrang e a kut dawk thoseh, ka hnawng vaiteh, ahnimouh ni ram pueng teh a rektap awh han. Ahnimae a kut dawk hoi kahlout sak mahoeh a ti.
7 Saboda haka na yi kiwon garken da za a yanka, musamman garken da ake zalunta. Sai na ɗauki sanduna biyu na kira ɗaya Tagomashi, ɗaya kuma Haɗinkai, sai na yi kiwon garken.
Hottelah, thei han hmoun tangcoung e tuhu lah kaawm e ka roedeng e tu naw hah ka kawk.
8 Cikin wata guda na kawar da makiyayan nan uku. Garken suka ƙi ni, na kuwa gaji da su
Tukhoumkung kathum touh hai thapa yung touh dawk koung ka raphoe. Ahnimouh kecu dawk ka lungsaw thai hoeh. Ahnimouh ni hai kai teh na panuet awh.
9 na ce, “Ba zan zama makiyayinku ba. Bari masu mutuwa su mutu, masu hallaka kuma su hallaka. Bari waɗanda suka ragu su ci naman juna.”
Nangmouh teh bout na kawk awh mahoeh. Kadout e teh dout yawkaw naseh. Thei lah kaawm e hai thet a yawkaw naseh. Kacawie naw hai buet touh hoi buet touh kâkei a na yawkaw seh, telah a ti.
10 Sai na ɗauki sandana mai suna Tagomashi na karya shi, na janye alkawarin da na yi da dukan al’ummai.
Miphun puenghoi sak e lawkkamnae hah raphoe hanlah ka ngai dawkvah sonron meihawi ka la teh ka khoe.
11 An janye shi a ranan nan, saboda haka garken da yake cikin wahala masu kallona sun san cewa maganar Ubangiji ce.
Hote lawkkamnae teh hat hnin vah a ro dawkvah Kai na kâuep e ka roedeng e tunaw teh BAWIPA lawk a thai panuek awh.
12 Na faɗa musu cewa, “In kun ga ya fi kyau, ku biya ni; in kuwa ba haka ba, ku riƙe.” Saboda haka suka biya ni azurfa talatin.
Hahoi, Kai ni ka hmu hane kamcu e aphu poe hanelah nangmouh ni na ngai awh pawiteh, poe awh. Na ngai awh hoehpawiteh poe awh hanh telah ati teh, ahnimouh ni kai aphu na poe awh hanelah ngun tangka 30 touh a nue awh.
13 Sai Ubangiji ya ce mini, “Jefar da shi cikin ma’aji,” Lada mai kyau da aka yi cinikina ne! Saboda haka sai na ɗauki azurfa talatin ɗin na jefa su cikin gidan Ubangiji don a sa cikin ma’aji.
BAWIPA ni hote tangka teh hlaamkabonaw e hmalah tâkhawng pouh haw. Kai hanlah aphu na khoe a e tangka teh ek apap ati awh e patetlah, hote ngun tangka 30 touh hah ka la teh, BAWIPA e im dawk hlaamkabonaw e hmalah ka tâkhawng pouh.
14 Sai na karya sandana na biyu mai suna Haɗinkai, ta haka na karya’yan’uwantakar da take tsakanin Yahuda da Isra’ila.
Hat navah, Judah miphun hoi Isarel miphun huiko kamyawngnae raphoe ngainae kecu dawkvah sonron alouke hah ka la teh ka khoe.
15 Sai Ubangiji ya ce mini, “Ka sāke ɗaukar kayan aiki na wawan makiyayi.
Hathnukkhu, BAWIPA niyah ka pathu e tukhoumkung e hnopainaw hah lat haw.
16 Gama zan tā da makiyayi a ƙasar wanda ba zai kula da ɓatattu, ko yă nemi ƙanana, ko yă warkar da waɗanda suka ji ciwo, ko kuma ciyar da masu lafiya ba, sai dai zai ci naman keɓaɓɓun tumaki, yă farfasa kofatonsu.
Bangkongtetpawiteh, hote ram dawk tukhoumkung buet touh ka tâco sak han. Ahni ni thei lah kaawm e tu hah khenyawn mahoeh. Lam ka phen e hah tawng hoeh. Ka dam hoeh e a dam nahanlah khenyawn hoeh. Kangdout e kabawm hoeh. Kathâw e naw hah a ca han. A khoksamen hai a khoe pouh awh han.
17 “Kaito ga banzan makiyayin nan, wanda ya bar garken! Bari takobi yă sare hannunsa da idonsa na dama! Bari hannunsa yă shanye gaba ƙaf, idonsa na dama kuma yă makance sarai!”
Tuhu hah ka pahnawt e ayawmyin e tukhoumkung teh a yawthout naseh. Ahnie a kut hoi aranglae mit dawkvah tahloi hoi hmâ a ca han. A kut thasainae teh khak a ke han. Aranglae mit hai a dawn han telah a ti.

< Zakariya 11 >