< Zakariya 10 >

1 Ku roƙi Ubangiji yă ba ku ruwa a lokacin bazara; Ubangiji ne yake yin gizagizan hadari. Shi ne yake ba wa mutane yayyafin ruwan sama yana kuma ba da tsire-tsire na fili ga kowa.
Ištite od Gospoda dažda u vrijeme poznoga dažda, Gospod æe pustiti munje, i daæe vam izobila dažda i svakome trave u polju.
2 Gumaka suna maganganun ruɗu, masu duba suna ganin wahayoyin ƙarya, suna faɗa mafarkan ƙarya suna ba da ta’aziyyar banza. Saboda haka mutane suna yawo kamar tumaki waɗanda suke shan wahala saboda rashin makiyayi.
Jer likovi govore ništavilo i vraèi vide laž i govore zaludne sne, tješe taštinom; zato otidoše kao stado, i ojadiše se, jer ne bješe pastira.
3 “Ina fushi da makiyayan, zan kuma hukunta shugabannin; gama Ubangiji Maɗaukaki zai lura da garkensa, wato, gidan Yahuda, zai kuma sa su zama kamar doki mai fariya cikin yaƙi.
Gnjev se moj raspali na pastire, i pokarah jarce; jer Gospod nad vojskama obide stado svoje, dom Judin, i uèini da su mu kao konj okiæen za boj.
4 Daga Yahuda dutsen kusurwa zai fito, daga gare shi za a samu abin kafa tenti, daga gare shi za a sami bakan yaƙi, daga gare shi za a sami kowane mai mulki.
Od njega je ugao, od njega kolje, od njega luk ubojiti, od njega izlazi i svaki nastojnik.
5 Tare za su zama kamar mutane masu ƙarfi suna tattake lakar tituna a cikin yaƙi. Domin Ubangiji yana tare da su, za su yi faɗa su kuma yi nasara a kan masu yaƙi a kan dawakai.
I oni æe biti kao junaci, gaziæe u boju kao blato po ulicama, i biæe se, jer je Gospod s njima, i koji jašu na konjma osramotiæe se.
6 “Zan ƙarfafa gidan Yahuda in kuma ceci gidan Yusuf. Zan maido da su domin ina jin tausayinsu. Za su zama kamar ban taɓa ƙinsu ba, gama ni ne Ubangiji Allahnsu zan kuma amsa musu.
I ukrijepiæu dom Judin, i dom æu Josifov spasti, i dovešæu ih natrag, jer mi ih je žao, i biæe kao da ih nijesam odbacio, jer sam ja Gospod Bog njihov i uslišiæu ih.
7 Mutanen Efraim za su zama kamar mutane masu ƙarfi, zukatansu kuwa za su yi murna kamar sun sha ruwan inabi.’Ya’yansu za su gani su yi murna; zuciyarsu za tă yi farin ciki a cikin Ubangiji.
I oni od Jefrema biæe kao junak, i srce æe im biti veselo kao od vina, i sinovi njihovi vidjeæe i veseliæe se, i srce æe im se radovati o Gospodu.
8 Zan ba da alama in kuma tattara su. Ba shakka zan fanshe su; za su yi yawa kamar yadda suke a dā.
Zazviždaæu im i sabraæu ih, jer æu ih izbaviti, i oni æe se umnožiti kao što su se bili umnožili.
9 Ko da yake na warwatsa su cikin mutane, duk da haka a can ƙasashe masu nisa za su tuna da ni. Su da’ya’yansu za su rayu, za su kuwa komo.
I rasijaæu ih meðu narode da se u daljnijem mjestima opominju mene, i živeæi sa sinovima svojima da se vrate.
10 Zan komo da su daga Masar in kuma tattara su daga Assuriya. Zan kawo su Gileyad da Lebanon, har wuri yă kāsa musu.
I dovešæu ih natrag iz zemlje Misirske, i sabraæu ih iz Asirske, i dovešæu ih u zemlju Galadsku i na Livan; i neæe im biti dosta mjesta.
11 Za su ratsa cikin tekun wahala; zan kwantar da raƙuman teku dukan zurfafan Nilu kuma za su bushe. Za a ƙasƙantar da Assuriya, sandar sarautar Masar kuma za tă rabu da ita.
I od tjeskobe æe prijeæi preko mora, i razbiæe vale u moru, i sve æe dubine rijeci presahnuti, i oboriæe se ponos Asirski i palica æe se Misirska uzeti.
12 Zan ƙarfafa su a cikin Ubangiji kuma a cikin sunansa za su yi tafiya,” in ji Ubangiji.
I ukrijepiæu ih Gospodom, i oni æe hoditi u ime njegovo, govori Gospod.

< Zakariya 10 >