< Zakariya 10 >
1 Ku roƙi Ubangiji yă ba ku ruwa a lokacin bazara; Ubangiji ne yake yin gizagizan hadari. Shi ne yake ba wa mutane yayyafin ruwan sama yana kuma ba da tsire-tsire na fili ga kowa.
Hooyai Jehova oirie mbura hĩndĩ ya kĩmera kĩa mbere; Jehova nĩwe ũtũmaga kũgĩe matu ma mbura ya kĩhuhũkanio. Nĩoiragĩria andũ mbura, na akahe mũndũ o wothe irio cia mũgũnda.
2 Gumaka suna maganganun ruɗu, masu duba suna ganin wahayoyin ƙarya, suna faɗa mafarkan ƙarya suna ba da ta’aziyyar banza. Saboda haka mutane suna yawo kamar tumaki waɗanda suke shan wahala saboda rashin makiyayi.
Mĩhianano ya kũhooywo yaragia maheeni, ago moonaga cioneki itarĩ cia ma, maaragia ũhoro wa irooto itarĩ cia ma; kũhoorerania kwao no gwa tũhũ. Nĩ ũndũ ũcio andũ maturuuraga ta ngʼondu, makahinyĩrĩrĩka nĩ ũndũ wa kwaga mũrĩithi.
3 “Ina fushi da makiyayan, zan kuma hukunta shugabannin; gama Ubangiji Maɗaukaki zai lura da garkensa, wato, gidan Yahuda, zai kuma sa su zama kamar doki mai fariya cikin yaƙi.
“Marakara makwa nĩmakanĩte nĩ ũndũ wa arĩithi, na niĩ nĩngaherithia atongoria acio; nĩgũkorwo Jehova Mwene-Hinya-Wothe nĩakamenyerera rũũru rwake, nĩruo andũ a nyũmba ya Juda, na atũme matuĩke ta mbarathi ĩgwĩtĩĩa ĩrĩ mbaara-inĩ.
4 Daga Yahuda dutsen kusurwa zai fito, daga gare shi za a samu abin kafa tenti, daga gare shi za a sami bakan yaƙi, daga gare shi za a sami kowane mai mulki.
Thĩinĩ wa Juda nĩgũkoima ũrĩa ũgaatuĩka ihiga rĩa koine, na kuuma kũrĩ we kuume higĩ cia kwamba hema, ningĩ kuume ũta wa mbaara, o na kuume mũndũ o wothe wa gwathana.
5 Tare za su zama kamar mutane masu ƙarfi suna tattake lakar tituna a cikin yaƙi. Domin Ubangiji yana tare da su, za su yi faɗa su kuma yi nasara a kan masu yaƙi a kan dawakai.
Marĩ hamwe magaatuĩka ta njamba cia ita irĩ hinya, marangĩrĩrie thũ ciao ndoro-inĩ ya njĩra hĩndĩ ya mbaara. Tondũ Jehova agaakorwo hamwe nao, makaarũa na mangʼaũranie ahaici a mbarathi.
6 “Zan ƙarfafa gidan Yahuda in kuma ceci gidan Yusuf. Zan maido da su domin ina jin tausayinsu. Za su zama kamar ban taɓa ƙinsu ba, gama ni ne Ubangiji Allahnsu zan kuma amsa musu.
“Nĩngekĩra nyũmba ya Juda hinya, na honokie nyũmba ya Jusufu. Nĩngamacookia kwao, tondũ nĩndĩmaiguĩrĩire tha. Nao magaikara ta itarĩ ndaamarega, nĩgũkorwo niĩ nĩ niĩ Jehova Ngai wao, na nĩngamacookeria mahooya mao.
7 Mutanen Efraim za su zama kamar mutane masu ƙarfi, zukatansu kuwa za su yi murna kamar sun sha ruwan inabi.’Ya’yansu za su gani su yi murna; zuciyarsu za tă yi farin ciki a cikin Ubangiji.
Andũ a Efiraimu magaatuĩka ta njamba cia ita, nacio ngoro ciao icanjamũke ta andũ manyuĩte ndibei. Ciana ciao nĩikoona ũndũ ũcio ikene; nacio ngoro ciao nĩigakenera Jehova.
8 Zan ba da alama in kuma tattara su. Ba shakka zan fanshe su; za su yi yawa kamar yadda suke a dā.
Nĩngameta ndĩmacookanĩrĩrie. Ti-itherũ nĩngamakũũra; nao nĩmakaingĩha o ta ũrĩa maarĩ mbere.
9 Ko da yake na warwatsa su cikin mutane, duk da haka a can ƙasashe masu nisa za su tuna da ni. Su da’ya’yansu za su rayu, za su kuwa komo.
O na ingĩkamaharaganĩria ndũrĩrĩ-inĩ, marĩ o kũu mabũrũri ma kũraya no makaandirikana. O, hamwe na ciana ciao nĩmakahonoka na macooke kwao.
10 Zan komo da su daga Masar in kuma tattara su daga Assuriya. Zan kawo su Gileyad da Lebanon, har wuri yă kāsa musu.
Nĩngamacookia kuuma Misiri, na ndĩmacookanĩrĩrie kuuma Ashuri. Nĩngamarehe bũrũri wa Gileadi na wa Lebanoni, o nginya mage ũikaro ũngĩmaigana.
11 Za su ratsa cikin tekun wahala; zan kwantar da raƙuman teku dukan zurfafan Nilu kuma za su bushe. Za a ƙasƙantar da Assuriya, sandar sarautar Masar kuma za tă rabu da ita.
Magaatuĩkanĩria iria rĩa thĩĩna; makũmbĩ ma iria nĩmakahoorerio, nakuo kũrĩa Rũũĩ rwa Nili rũrikĩte nĩgũkahũa. Mwĩtĩĩo wa Ashuri nĩũkaharũrũkio, nayo thimbũ ya ũthamaki wa Misiri nĩĩkeherio.
12 Zan ƙarfafa su a cikin Ubangiji kuma a cikin sunansa za su yi tafiya,” in ji Ubangiji.
Nĩngamekĩra hinya ndĩmomĩrĩrie thĩinĩ wa Jehova, na thĩinĩ wa rĩĩtwa rĩake nĩmagetwara,” ũguo nĩguo Jehova ekuuga.