< Zakariya 10 >

1 Ku roƙi Ubangiji yă ba ku ruwa a lokacin bazara; Ubangiji ne yake yin gizagizan hadari. Shi ne yake ba wa mutane yayyafin ruwan sama yana kuma ba da tsire-tsire na fili ga kowa.
Hina Godema E da ha: i manu bugi fada: gia: ma: ne oubi amoga gibu ima: ne adole ba: ma! Hina Gode Hifawane da gibu mobi amola sasafugi gibu iaha. Amola amo gibu da dunu huluane fidima: ne, bugili nasu soge nasegaginisisa.
2 Gumaka suna maganganun ruɗu, masu duba suna ganin wahayoyin ƙarya, suna faɗa mafarkan ƙarya suna ba da ta’aziyyar banza. Saboda haka mutane suna yawo kamar tumaki waɗanda suke shan wahala saboda rashin makiyayi.
Osobo bagade dunu da ogogole loboga hamoi ‘gode’ amola ogogole balofede dunu ilima adole ba: sa. Be ilima bu adole iasu da ogogosu amola hamedei sia: Mogili da simasia ba: i ilia bai olelesa, be ogogole olelesa. Amo dogo denesisu hou ilia da iabe da hamedei fawane. Amaiba: le, dunu da sibi fisi defele, udigili lafiadalebe. Ilia da bidi hamosu bagade ba: lala. Bai ilia da ouligisu dunu hame gala.
3 “Ina fushi da makiyayan, zan kuma hukunta shugabannin; gama Ubangiji Maɗaukaki zai lura da garkensa, wato, gidan Yahuda, zai kuma sa su zama kamar doki mai fariya cikin yaƙi.
Hina Gode da amane sia: sa, “Na da ga fi amo da Na fi dunu ouligibi, ilima ougi bagade gala. Amaiba: le, Na da ilima se dabe imunu. Yuda fi dunu ili da Na: Amola Na, Hina Gode Bagadedafa, Na fawane da ili ouligimu. Ilia da fedege agoane, Na gasa bagade gegesu hosi agoai ba: mu.
4 Daga Yahuda dutsen kusurwa zai fito, daga gare shi za a samu abin kafa tenti, daga gare shi za a sami bakan yaƙi, daga gare shi za a sami kowane mai mulki.
Yuda fi amoga ouligisu dunu amola hamoma: ne sia: i olelesu dunu, ilia da heda: le, Na fi ouligimu.
5 Tare za su zama kamar mutane masu ƙarfi suna tattake lakar tituna a cikin yaƙi. Domin Ubangiji yana tare da su, za su yi faɗa su kuma yi nasara a kan masu yaƙi a kan dawakai.
Yuda fi dunu da ilima ha lai dunu hasalimu. Dadi gagui dunu da ilia ha lai dunuma osa: le heda: le, logo fafuga ososa: gilisibi, amo defele ilia da hasalimu. Hina Gode da ili gilisili gegebeba: le, ilia da gasawane gegemu. Amola ilia hosi da: iya fila heda: i dunu amolawane hasalimu.
6 “Zan ƙarfafa gidan Yahuda in kuma ceci gidan Yusuf. Zan maido da su domin ina jin tausayinsu. Za su zama kamar ban taɓa ƙinsu ba, gama ni ne Ubangiji Allahnsu zan kuma amsa musu.
Hina Gode da amane sia: sa, “Na da Yuda fi dunu gasa fufugilisimu. Na da Isala: ili dunu gaga: mu. Na da ilima asigimu, amola ili huluane bu ilia fifi lasua oule misunu. Na da ili fonobahadi fisiagai dagoi. Be ilia da bu masea, ilia da Na ili hamedafa fisiagai agoane ba: mu. Bai Na da ilia Hina Gode, amola Na da ilia sia: ne gadobe amoma dabe adole imunu.
7 Mutanen Efraim za su zama kamar mutane masu ƙarfi, zukatansu kuwa za su yi murna kamar sun sha ruwan inabi.’Ya’yansu za su gani su yi murna; zuciyarsu za tă yi farin ciki a cikin Ubangiji.
Isala: ili dunu da gasa bagade, dadi gagui dunu agoai ba: mu. Ilia dunu amo da waini hano maiba: le hahawane ba: be agoai ba: ma. Iligaga fifi mabe dunu da amo hasalasisu dawa: mu. Amola Hina Gode Ea hamobeba: le, hahawane ba: mu.
8 Zan ba da alama in kuma tattara su. Ba shakka zan fanshe su; za su yi yawa kamar yadda suke a dā.
Na da Na dunuma wele, ili gagadole gilisimu. Na da ili gaga: mu. Amola ilia idi da musa: bagohame amo defele Na da ilia idi agoai bu hamonesimu.
9 Ko da yake na warwatsa su cikin mutane, duk da haka a can ƙasashe masu nisa za su tuna da ni. Su da’ya’yansu za su rayu, za su kuwa komo.
Na da Na fi dunu ga fifi asi gala amo ganodini afagogolesi dagoi. Be amo soge sedagaga ilia da Na bu dawa: lumu. Ilia amola ilia mano da mae bogole, gilisili ili fifi lasua buhagimu.
10 Zan komo da su daga Masar in kuma tattara su daga Assuriya. Zan kawo su Gileyad da Lebanon, har wuri yă kāsa musu.
Na da ili Idibidi sogega amola Asilia soge amoga lale, ili bu oule misunu. Amola ilia fifi lasudafa amo ganodini bu fifi lama: ne hamomu. Na da ili Gilia: de amola Lebanone soge amolawane ili fifi lama: ne oule misunu. Dunu ilia da soge huluane nabamu.
11 Za su ratsa cikin tekun wahala; zan kwantar da raƙuman teku dukan zurfafan Nilu kuma za su bushe. Za a ƙasƙantar da Assuriya, sandar sarautar Masar kuma za tă rabu da ita.
Ilia da bidi hamosu amo fedege agoane hano wayabo bagade baligili ahoasea, Na, Hina Gode, da hano amoga gafululi famu. Amasea, Naile Hano lugudu da hafoga: mu. Na da Asilia gasa fi dunu ili asabomu. Amola gasa bagade Idibidi fi dunu amoga ilia gasa fadegale fasimu.
12 Zan ƙarfafa su a cikin Ubangiji kuma a cikin sunansa za su yi tafiya,” in ji Ubangiji.
Na da Na fi dunu gasa fufugilisimu. Ilia da Nama nodone sia: ne gadomu amola Na hamoma: ne sia: i nabawane hamomu.” Hina Gode da sia: i dagoi.

< Zakariya 10 >