< Titus 1 >
1 Bulus, bawan Allah da kuma manzon Yesu Kiristi saboda bangaskiyar zaɓaɓɓu na Allah da kuma sanin gaskiya wadda take kaiwa ga rayuwa ta tsoron Allah
Paulo ntumwa wa Nnungu na ntumwa wa Yesu kilisito kwa haminia, panga bandu bake Nungu na hakili yake ya uhakika ya ileta aminia.
2 duk wannan kuwa saboda begen nan ne ga rai madawwami da Allah ya yi alkawari tun fil azal, shi wanda ƙarya ba ta a gare shi, (aiōnios )
Babile katika haminia ukoto wa milele wa Nungu juwa wechali baya ubuchu hatiaidi milele. (aiōnios )
3 da lokacin da Allah ya zaɓa ya cika sai ya bayyana maganarsa a sarari ta wurin wa’azin da aka danƙa mini amana ta wurin umarnin Allah Mai Cetonmu,
Kwa wakati wapangite. Hatiumukwa likowe liake katika jukumu mbeile nenga chimulia likowe liake. yatinibidi panganyo naipeilwe jukumu na Nnungu nkombochi witu.
4 Zuwa ga Titus, ɗana na gaske a tarayyarmu cikin bangaskiya. Alheri da salama daga Allah Uba da kuma Kiristi Yesu Mai Cetonmu, su kasance tare da kai.
Kwa tito mwana wangu kiukwli katika haminia kwitu, Neema, tuipatike uku witu buka kwa Nnungu tati bitu na Yesu kristu hatitukomboa twenga. Kwa sababu wenga natikuleka Krete.
5 Dalilin da ya sa na bar ka a Kirit shi ne don ka daidaita abubuwan da suka rage da ba a kammala ba, ka kuma naɗa dattawa a kowane gari, yadda na umarce ka.
Kwa sababu mambo uyabike vizuri gote gagabile bado kamilika natibika bandu mukanisa liak kwa kila neema ganikulekile wenga.
6 Dole dattijo yă kasance marar aibi, mijin mace guda, mutumin da’ya’yansa masu bi ne, waɗanda kuma ba a san su da lalata ko rashin biyayya ba.
Mzee wa kanisa kana habe nalikosa lioliote habe na nalume wa nwawa yumo, ywa bile na bana bakweli banga likupekelwa makowe kumbwali mundu.
7 Da yake an danƙa wa mai kula da ikkilisiya riƙon amana saboda Allah, dole yă zama marar aibi ba mai girman kai ba, ba mai saurin fushi ba, ba mai buguwa ba, ba mai rikici ba, ba kuma mai son ƙazamar riba ba.
Ni muimu kwa kiongosi, msimamisi wa nyumba ya Nnungu kana habe na lawama, kana habe mundu nduti, kana habe na nyonge, kana hanywe wimbi, kana habe nabulwe, kana habe natama.
8 A maimakon haka dole yă zama mai karɓan baƙi, mai son abu nagari, mai kamunkai, mai adalci, mai tsarki da kuma natsattse.
Habe mundu wa kalibicha bandu, ywapenda mema, ywabile na akili na nchima, ywa penda akihamwamini Nnungu, ywa itawala mwene.
9 Dole yă riƙe tabbataccen saƙon nan kam-kam yadda aka koyar, don yă iya ƙarfafa waɗansu da sahihiyar koyarwa yă kuma ƙaryata waɗanda suke gāba da shi.
Ywa manyi kagayemelya mapandiso gaga pundisilwe ili awese kubayea moyo kwa mapundiso gana nnoga nakuagalambwa boti babakana.
10 Gama akwai’yan tawaye da yawa, masu surutun banza da masu ruɗi, musamman ƙungiyar masu kaciya.
Maana baba kana bananchima mno mno babo kotwike pita nikombe makoe gabe akilalo banda kuakomba na kubaindi bandu kumbu katika upotofu.
11 Dole a hana su yin magana, domin suna kawo rushewar iyalai ta wurin koyar da abubuwan da bai kamata su koyar ba don neman ƙazamar riba.
Lasima kubakinya bhandu katibo babapundi gangali na gapaikanagaoni gangali faida na kuibomwana nyumba yoti.
12 Wani daga cikin annabawansu ma ya ce, “Kiretawa a kullum maƙaryata ne, mugayen dabbobi, ragwaye haɗamammu.”
Mundu yumo, atibaya ywaabi na busara “Aakrete bai na uboso wangali mwaiso, anyatau manyama ganatari mkata ywange yukuta.”
13 Wannan shaida gaskiya ce. Saboda haka, sai ka tsawata musu sosai, don su zama sahihai a wajen bangaskiya,
Aga ganikubakia ga-kweli, kwa iya ubakanikie kwa ngupu leka balongele ikoe ya kweli katika imani.
14 ba za su kuma mai da hankalinsu ga tatsuniyoyin Yahudawa ko ga umarnan waɗanda suke ƙin gaskiya ba.
Wenga kana ujingie katika adithi ya ubonjo ya kiyaudi au amri ya bandu bo ikoeya kweli kuipanga ubonjo.
15 Ga tsarkaka kuwa, kome mai tsarki ne, amma ga waɗanda suke marasa tsarki da kuma marasa ba da gaskiya, ba abin da yake da tsarki. Gaskiya dai, hankulansu da lamirinsu duk marasa tsarki ne.
Kwa boti baba pelekite ikowe yote mbeleteka. boti babile asapo bange amini utopo sakipeletike, kwa kuwa mawaso gabe na fikra yabe itichafuliwa.
16 Sun ɗauka cewa sun san Allah, amma ta wurin ayyukansu suna mūsunsa. Sun zama abin ƙyama, marasa biyayya, ba su ma isa su yi aiki nagari ba.
Baipanga kumtanga Nnungu lakini kwa makowe gabe bana kumkana bembeni baasi na bangali tii awaku banda bonekalia kwa kikowe chochoti chana unoga.