< Waƙar Waƙoƙi 8 >

1 Da a ce kai ɗan’uwa ne gare ni, wanda nonon mahaifiyata sun shayar! Da in na same ka a waje, na sumbace ka, babu wanda zai rena ni.
I NA paha oe i like me ko'u kaikunane, Ka mea i omo i ka waiu o ko'u makuwahine! A i loaa oe ia'u mawaho, e honi no au ia oe, Aole hoi au e hoowahawahaia.
2 Da sai in bi da kai in kawo ka gidan mahaifiyata, ita da ta koyar da ni. Da na ba ka ruwan inabi gaurayayye da kayan yaji ka sha, zaƙin rumman nawa.
A e alakai no hoi au ia oe, a e hookomo ia oe Iloko o ka hale o ko'u makuwahine, ka mea nana au i ao mai. E hoohainu au ia oe i ka waina ala, No ka waina hou o ko'u pomeraite.
3 Hannunsa na hagu yana a ƙarƙashin kaina, hannunsa na dama kuma ya rungume ni.
Aia malalo iho o ko'u poo kona lima hema, A o kona lima akau, ua apo mai ia'u.
4 ’Yan matan Urushalima, ku yi mini alkawari. Ba za ku tā da ko ku farka ƙauna ba sai haka ya zama lalle.
Ke kauoha aku nei au ia oukou, e na kaikamahine o Ierusalema, E hooluliluli ole aku oukou, a e hoala ole aku i ka'u mea i aloha'i, A ala wale mai ia.
5 Wace ce wannan da take haurawa daga hamada tana dogara a kan ƙaunataccenta? Ƙaunatacciya A ƙarƙashin itacen gawasa na farkar da ke, a wurin da aka haife ki, wurin da mahaifiyarki ta haife ki.
Owai keia e pii mai nei mai ka waoakua mai, E hilinai ana maluna o kana mea i aloha'i? Ua hoala aku au ia oe, malalo iho o ka laau ohia; Malaila, ua hanau mai kou makuwahine ia oe, Malaila, ua hanau mai ia oe ka mea nana oe i hanau mai.
6 Ka sa ni kamar hatimi a zuciyarka, kamar hatimi a hannunka; gama ƙauna tana da ƙarfi kamar mutuwa, kishinta yana kamar muguntar kabari, yana ƙuna kamar wuta mai ci, kamar gagarumar wuta. (Sheol h7585)
E kau mai ia'u i hoailona maluna o kou naau, I hoailona hoi maluna o kou lima; No ka mea, o ke aloha, ua ikaika ia e like me ka make; O ka lili, ua paa loa ia e like me ka luakupapau; O kona lapalapa ana, o ka lapalapa ana no ia o ke ahi wela loa. (Sheol h7585)
7 Ruwa da yawa ba zai iya kashe ƙauna ba, koguna ba za su iya kwashe ta ba. In wani zai bayar da dukan dukiyar gidansa don ƙauna, za a yi masa dariya ne kawai.
Aole pio ke aloha i na wai he nui loa, Aole ia e mokuhia e na wai kahe; Ina e haawi aku ke kanaka i ka waiwai a pau o kona hale i lilo mai ke aloha, E hoowahawaha loa ia ia mau mea.
8 Muna da ƙanuwa, nonanta ba su riga sun yi girma ba. Me za mu yi da ƙanuwarmu a ranar da za a yi maganar sonta?
Ke kaiku wahine uuku o makou, aole ona waiu, Heaha ka mea a makou e hana'i no ko makou kaikuwahine, I ka la i hoopalauia'i oia?
9 Da a ce ita katanga ce, da sai mu gina hasumiyar azurfa a kanta. Da a ce ita ƙofa ce, da sai mun yi mata ƙyauren itacen al’ul.
Ina he pa oia, e kukulu makou maluna ona he halepakui kala; Ina he puka oia, e uhi makou ia ia i na laau kedera.
10 Ni katanga ce kuma nonaina sun yi kamar hasumiya. Ta haka na zama idanunsa kamar wanda yake kawo gamsuwa.
He pa no wau, A o ko'u mau waiu e like ia me ka halekiai: Alaila, ua like au i kona mau maka, me he mea la i alohaia mai.
11 Solomon ya kasance da gonar inabi a Ba’al-Hamon; ya ba da hayar gonar inabi ga’yan haya. Kowanne zai biya shekel dubu na azurfa don’ya’yan inabin.
He malawaina na Solomona ma Baalahamona; Ua hoolimalima aku oia i kana malawaina i ka poe nana i malama; Ua lawe mai kela kanaka, keia kanaka i hookahi tausani apana kala i uku no ka hua waina.
12 Amma gonar inabina nawa ne da zan bayar; shekel dubu naka ne, ya Solomon, kuma ɗari biyu na waɗanda suke lura da’ya’yan itatuwansa ne.
O ka'u malawaina, ia'u no ia, eia no imua o'u, He tausani kau, e Solomona, A elua haneri na ka poe malama i ka hua.
13 Ke da kike zaune a cikin lambu da ƙawaye suna lura da ke, bari in ji muryarki!
E ka mea e noho ana ma na kihapai, Ua lohe ka poe hoanoho i kou leo; E ae mai oe i lohe au.
14 Ka zo, ƙaunataccena, ka zama kamar barewa ko kuwa kamar’yar batsiya a kan dutsen da kayan yaji suke a shimfiɗe.
E wikiwiki oe, e ka'u mea i aloha'i, E hoohalike ia oe iho me ka anetelope, a me ka dia keiki, Maluna o na mauna ala.

< Waƙar Waƙoƙi 8 >