< Waƙar Waƙoƙi 8 >

1 Da a ce kai ɗan’uwa ne gare ni, wanda nonon mahaifiyata sun shayar! Da in na same ka a waje, na sumbace ka, babu wanda zai rena ni.
Di da loladafa ani dodo afae gilisili mai ganiya: be. Amasea, na da di logoa gousa: sea, na da di nonogosea, enoga da anima bagade hame dawa: la: loba.
2 Da sai in bi da kai in kawo ka gidan mahaifiyata, ita da ta koyar da ni. Da na ba ka ruwan inabi gaurayayye da kayan yaji ka sha, zaƙin rumman nawa.
Na da di na: me ea diasuga oule ahoa: noba. Amogawi di da nama sasagesu hou olelema: la: loba. Na da digili ‘bomegala: nidi’ waini hano hedama: ne legele nasu, amoga legei moma: la: loba.
3 Hannunsa na hagu yana a ƙarƙashin kaina, hannunsa na dama kuma ya rungume ni.
Dia fofadi lobo da na dialuma hagudu diala, amola dia lobodafa da na sogoba: le guda: sa.
4 ’Yan matan Urushalima, ku yi mini alkawari. Ba za ku tā da ko ku farka ƙauna ba sai haka ya zama lalle.
Yelusaleme uda! Dilia ania sasagesu hou mae hedofama: ne, anima ilegele sia: ma.” Yelusaleme Uda ilia da amane sia: i,
5 Wace ce wannan da take haurawa daga hamada tana dogara a kan ƙaunataccenta? Ƙaunatacciya A ƙarƙashin itacen gawasa na farkar da ke, a wurin da aka haife ki, wurin da mahaifiyarki ta haife ki.
“Nowa da hafoga: i sogeganini ea sasagesu dunu amo ela lobo sioga: ne manabela: ?” Uda da amane sia: sa, ‘A: bele’ ifaha (amogawi di lalelegei) na da di didilisi.
6 Ka sa ni kamar hatimi a zuciyarka, kamar hatimi a hannunka; gama ƙauna tana da ƙarfi kamar mutuwa, kishinta yana kamar muguntar kabari, yana ƙuna kamar wuta mai ci, kamar gagarumar wuta. (Sheol h7585)
Dia nama fawane sasagema. Amola dia loboga eno mae sogoba: le, na fawane sogoba: ma. Be gia: i bagade mudasu hou amo da bogosu ea gasa defele gala. Amo hou da lalu agoane heloa: gala: le, lalu gegemoi defele nenana. (Sheol h7585)
7 Ruwa da yawa ba zai iya kashe ƙauna ba, koguna ba za su iya kwashe ta ba. In wani zai bayar da dukan dukiyar gidansa don ƙauna, za a yi masa dariya ne kawai.
Hanoga haba: domu da hamedei. Hano heda: le, amo magufale haba: dolesimu gogolemu. Be dunu da ea muni bagade amoga sasagesu hou bidi lamusa: dawa: loba, e da enoga higale migasisu fawane ba: la: loba.” Uda ea yolalali ilia da amane sia: i,
8 Muna da ƙanuwa, nonanta ba su riga sun yi girma ba. Me za mu yi da ƙanuwarmu a ranar da za a yi maganar sonta?
“Ninia da uda mano ninia aeya gala. Be ea dodo da asa, hame misi. Goi ayeligi da e lamusa: lobo dila masea, ninia da amo uda manoma adi hamoma: bela: ?
9 Da a ce ita katanga ce, da sai mu gina hasumiyar azurfa a kanta. Da a ce ita ƙofa ce, da sai mun yi mata ƙyauren itacen al’ul.
E da fedege agoane dobea agoane esalea, ninia da e gaga: ma: ne silifa diasu sedade gagagula heda: mu. Be e da logo ga: su agoane esalea, ninia da e gaga: ma: ne, dolo ifa gaga: i beano amo sagamu.” Uda da amane sia: sa,
10 Ni katanga ce kuma nonaina sun yi kamar hasumiya. Ta haka na zama idanunsa kamar wanda yake kawo gamsuwa.
“Na da dobea gala. Na dodo da amo dobea ea diasu sedade gagagula heda: i. Na sasagesu dunu da dawa: Na da ani esalea, olofole amola dogo denesi agoane ba: sa. Dunu da amane sia: i,
11 Solomon ya kasance da gonar inabi a Ba’al-Hamon; ya ba da hayar gonar inabi ga’yan haya. Kowanne zai biya shekel dubu na azurfa don’ya’yan inabin.
Soloumane da Ba: ile Ha: imone moilaiga waini efe sagai diala. Waini efe sagai ouligisu dunu ilia da amo sagai amoga hawa: hamone, gamimusa: , su (rent) ema bidi iaha. Ilia da afae afae silifa fage 1000agoane ema iaha.
12 Amma gonar inabina nawa ne da zan bayar; shekel dubu naka ne, ya Solomon, kuma ɗari biyu na waɗanda suke lura da’ya’yan itatuwansa ne.
Be na waini efe sagai amo da na: Amola na da na hanaiga fawane eno dunuma iaha. Silifa fage 1000 amo na da di, Soloumane dima iaha. Amola waini sagai ouligisu dunu da ilia la: idi muni silifa fage 200 amo lamu da defea. Dunu da amane sia: i,
13 Ke da kike zaune a cikin lambu da ƙawaye suna lura da ke, bari in ji muryarki!
“Na dogolegei! Na da dia sia: sagaiaganini sia: be nabima: ma! Na sigi aligisu dunu da dia sia: be nabimusa: oulela.” Uda da amane sia: i,
14 Ka zo, ƙaunataccena, ka zama kamar barewa ko kuwa kamar’yar batsiya a kan dutsen da kayan yaji suke a shimfiɗe.
“Na sasagesu! Nama misa! ‘Gasele dia’ amola waha debe ‘dia’ gawali goumi alelaloi (amogawi hedama: ne fodole nasu bugi da heda: sa) amoga esalebe, agoaiwane nama misa. Sia: ama dagoi

< Waƙar Waƙoƙi 8 >