< Waƙar Waƙoƙi 6 >

1 Ina ƙaunataccenki ya tafi, yake mafiya kyau cikin mata? Wace hanya ce ƙaunataccenki ya bi, don mu taimake ki nemansa.
“Saga! Baligili noga: i ba: su uda! Dia sasagesu da habidili asibala: ? Ninia di fidili hogole ba: musa: , ea asi logo ninima adoma.” Uda da amane sia: i,
2 Ƙaunataccena ya gangara zuwa lambunsa, zuwa inda fangulan kayan yaji suke, don yă yi kiwo a cikin lambun don kuma yă tattara furen bi-rana.
“Na sasagesu dunu da ea ifabia (amogawi ‘bolosame’ ifa da heda: la) amoga asi dagoi. E da amogawi ea sibi wa: i amoma ha: i manu iana amola ‘lili’ mosoi gagadolala.
3 Ni na ƙaunataccena ce, ƙaunataccena kuma nawa ne; yana kiwo a cikin furen bi-rana.
Na sasagesu dunu da na: Amola na da ea: E da ‘lili’ bugi amo ganodini ea sibi wa: i amoma ha: i manu iana.” Dunu da amane sia: i,
4 Ke kyakkyawa ce, ƙaunatacciyata, kamar Tirza, kyakkyawa kuma kamar Urushalima, mai daraja kamar mayaƙa da tutoti.
“Na dogolegei! Di da Yelusaleme moilai bai bagade amola Disa moilai bai bagade defele, noga: idafa ba: sa. Dunu da amo moilai bai bagade ela hahalogoboi ba: sea, fofogadigiba: le, habe ha: sa. Amola dia isisima: goi ba: sea, agoaiwane hamosa.
5 Ki kau da idanu daga gare ni; gama suna rinjayata. Gashinki yana kama da garken awakin da suke gangarawa daga Gileyad.
Dia si hamega ba: legama! Dia si da na gagulaligisa! Dia dialuma hinabo da goudi wa: i amo da Gilia: de agologa soagagala: ahoa agoane giginisa dabe ba: sa.
6 Haƙoranki suna kama da garken tumakin da suke haurawa daga inda aka yi musu wanka. Kowanne yana tare da ɗan’uwansa; babu waninsu da yake shi kaɗai.
Dia bese da sibi amo da hinabo waha dodofei agoane ba: sa. Afae da hame gumi ba: sa. Ilia huluane da defele dadalei ba: sa.
7 Kumatunki sun yi kamar rumman da aka tsaga biyu a cikin lulluɓinki.
Dia ba: da dia odagi dedebosu abula baligiadili da nenemegisa.
8 Sarauniyoyi sittin za su iya kasance a can, da ƙwarƙwarai tamanin da kuma budurwai da suka wuce ƙirge;
Defea! Hina bagade da uda 60 lamu da defea. Amola gidisedagi uda 80 amola uda afini idimu hamedei lamu da defea.
9 amma kurciyata, cikakkiyata, dabam take, tilo kuwa ga mahaifiyarta,’yar lele ga wadda ta haife ta.’Yan mata sun gan ta suka ce da ita mai albarka; sarauniyoyi da ƙwarƙwarai sun yabe ta.
Be na da afae fawane ni dogolegesa. Amola amo da ‘dafe’ sio defele, isisima: goi ba: sa. E da ea: me ea dogolegei uda mano afae fawane gala. Uda huluane ema ba: le nodone sia: sa. Hina bagade uda ilia, amola gidi sedagi uda ilia da e nodoma: ne gesami hea: sa.
10 Wace ce wannan da ta bayyana sai ka ce ketowar alfijir? Kyakkyawa kamar wata, mai haske kamar rana, mai daraja kamar taurari a jere?
Amo da nowala: ? Ea ba: la ahoabe da eso mabe agoai ba: sa. E da isisima: goi amola hadigi. E da eso amola oubi agoai, si nenemegini, ba: mu gogolei.
11 Na gangara zuwa cikin itatuwan almon don in ga ƙananan itatuwan da suke girma a kwari, don in ga ko inabi sun yi’ya’ya ko rumman suna fid da furanni.
Na da ‘amode’ ifa bugi bobodole ganodini amo nono heda: i amola lubi gaheabolo efega lai amola ‘bomigala: nidi’ ifa amo ea mosoi ba: la misi dagoi.
12 Kafin in san wani abu, sha’awarta ta sa ni a cikin keken yaƙin sarkin mutanena.
Na da yagugubi. Sa: liode genonesisu dunu da gegemusa: hanai gala, amo defele na da dima sasagesu hou hamomu hanai.” Yelusaleme uda ilia da amane sia: i,
13 Ki dawo, ki dawo, ya Bashulammiya; ki dawo, ki dawo, don mu dube ki! Ƙaunatacce Don me kuke duban Bashulammiya sai ka ce rawar Mahanayim?
“Siogoma! Siulame uda a: fini! Di siogoma! Ninia ba: musa: , dia siogoma!” Uda da amane sia: i, “Na da la: idi amola la: idi dadalele lefulubi dunu dogoa siogosea, dilia abuliba: le na ba: musa: hanabela: ?”

< Waƙar Waƙoƙi 6 >