< Waƙar Waƙoƙi 5 >

1 Na zo lambuna,’yar’uwata, amaryata; na tattara mur nawa da kayan yajina. Na sha zumana da kuma kakinsa na sha ruwan inabina da kuma madarana. Ƙawaye Ku ci, ku kuma sha, ya ku ƙawaye; ku sha ku ƙoshi, ya ƙaunatattu.
Sengingenile esivandeni sami, dadewethu, mlobokazi, sengikhe imure yami lamakha ami, ngidle uhlanga loluju lwami kanye loluju lwami, nginathe iwayini lami lochago lwami. Dlanini, bangane, linathe, linathe kakhulu, bathandekayo.
2 Na yi barci amma zuciyata tana a farke. Ku saurara! Ƙaunataccena yana ƙwanƙwasa ƙofa. “Buɗe mini,’yar’uwata, ƙaunatacciyata, kurciyata, marar laifina. Kaina ya jiƙe da raɓa, gashina ya yi danshin ɗiɗɗigar dare.”
Ngilele, kodwa inhliziyo yami iphapheme. Ilizwi lesithandwa sami liqoqoda, lisithi: Ngivulela, dadewethu, mthandwa wami, juba lami, opheleleyo wami, ngoba ikhanda lami ligcwele amazolo, inwele zami eziphotheneyo amathonsi ebusuku.
3 Na tuɓe rigata, sai in sāke sa ta kuma? Na wanke ƙafafuna, sai in sāke ɓata su?
Ngikhuphile isigqoko sami, ngingasigqoka njani? Ngigezile inyawo zami, ngingazingcolisa njani?
4 Ƙaunataccena ya turo hannunsa ta cikin ramin ƙofar; zuciyata ta fara juyayi a kansa.
Isithandwa sami safaka isandla saso esikhaleni sesivalo, lemibilini yami yasiqubuleka.
5 Na tashi don in buɗe wa ƙaunataccena, sai hannuna ya jiƙe sharkaf da mur, yatsotsina suna ɗiga da mur, a hannuwan ƙofar.
Ngasukuma mina ukuvulela isithandwa sami; lezandla zami zathonta imure, leminwe yami imure egelezayo, ezibanjeni zekhiye.
6 Na buɗe wa ƙaunataccena ƙofa, amma ƙaunataccena ba ya nan, ya riga ya tafi. Zuciyata ta damu da tafiyarsa. Na neme shi amma ban same shi ba. Na yi ta kiransa amma bai amsa ba.
Mina ngasivulela isithandwa sami, kodwa isithandwa sami sasitshibilike sedlula. Umphefumulo wami wehluleka ekukhulumeni kwaso. Ngasidinga, kodwa kangisitholanga, ngasibiza, kodwa kasingiphendulanga.
7 Masu gadi suka gamu da ni yayinda suke kai kawo a cikin birni. Suka yi mini dūka, suka yi mini rauni; suka ƙwace gyalena waɗannan masu gadin katanga!
Abalindi ababebhodabhoda emzini bangifica, bangitshaya, bangilimaza; abalindi bemiduli bangithathela ijali yami.
8 ’Yan matan Urushalima, ina roƙonku, in kun sami ƙaunataccena me za ku ce masa? Ku ce masa na suma saboda ƙauna.
Ngiyalifungisa, madodakazi eJerusalema, uba lithola othandekayo wami, lizamtshelani? Ukuthi ngiguliswa luthando.
9 Mafiya kyau a cikin mata me ya sa ƙaunataccenki ya fi sauran? Don me kike roƙonmu mu faɗa masa yadda kike ji?
Isithandwa sakho simedlula ngani omunye othandekayo, wena omuhle phakathi kwabesifazana? Isithandwa sakho simedlula ngani omunye othandekayo ukuthi usifungise njalo?
10 Ƙaunataccena kyakkyawa ne ƙaƙƙarfa kuma, da ƙyar a sami irinsa ɗaya a cikin dubu goma.
Isithandwa sami simhlophe sibomvana, inhlokonkulu phakathi kwenkulungwane ezilitshumi.
11 Kansa zinariya ce zalla; gashinsa dogaye ne baƙi wuluk kamar hankaka.
Ikhanda laso linjengegolide elicengeke kakhulu, inwele zaso eziphotheneyo ziyibulembu, zimnyama njengewabayi.
12 Idanunsa sun yi kamar na kurciyoyin da suke kusa da ruwan rafi, da aka wanke da madara aka kuma kafa kamar kayan ado masu daraja.
Amehlo aso anjengamajuba ezifuleni zamanzi, agezwe ngochago, afakwe kakuhle.
13 Kumatunsa kamar lambun kayan yaji suna ba da turare. Leɓunansa sun yi kamar furen bi-rana suna ɗiga da mur.
Izihlathi zaso zinjengombheda wamakha, njengemibundu yamakha akhupha iphunga elimnandi. Indebe zaso zinjengemiduze, zithonta imure egelezayo.
14 Hannuwansa kamar sandunan zinariyar da aka sa musu duwatsu masu daraja. Jikinsa ya yi kamar gogaggen hauren giwan da aka yi masa ado da duwatsun saffaya.
Izandla zaso zinjengendandatho zegolide ezigcwele ibherule. Isisu saso sinjengophondo lwendlovu olukhanyayo, luhuqwe ngesafire.
15 Ƙafafunsa sun yi kamar ginshiƙan dutsen alabastar da aka kafa su a cikin rammukar zinariya. Kamanninsa ya yi kamar Lebanon, mafi kyau kamar itacen al’ul nasa.
Imilenze yaso zinsika zelitshe elimhlophe zimiswe ezisekelweni zegolide elicwengekileyo. Ukukhangeleka kwaso kunjengeLebhanoni, elikhethelo njengemisedari.
16 Bakinsa zaƙi ne kansa; komensa yana da kyau. Haka ƙaunataccena, abokina, yake’yan matan Urushalima.
Umlomo waso umnandi kakhulu, yebo sonke siyathandeka kakhulu. Lesi yisithandwa sami, njalo lesi ngumngane wami, madodakazi eJerusalema.

< Waƙar Waƙoƙi 5 >