< Waƙar Waƙoƙi 3 >
1 Dare farai a kan gadona na nemi wanda zuciyata take ƙauna; na neme shi amma ban same shi ba.
Embhedeni wami ebusuku ngamdinga lowo umphefumulo wami omthandayo; ngamdinga, kodwa kangimtholanga.
2 Zan tashi yanzu in zagaya gari, in ratsa titunansa da dandalinsa; zan nemi wanda zuciyata take ƙauna. Saboda haka na neme shi, amma ban same shi ba.
Sengizasuka ngibhodabhode emzini, ezitaladeni lemagcekeni, ngimdinge yena umphefumulo wami omthandayo; ngamdinga, kodwa kangimtholanga.
3 Masu tsaro suka gamu da ni yayinda suke kai kawo a cikin birni, sai na ce, “Kun ga mini wanda zuciyata take ƙauna?”
Abalindi ababebhodabhoda emzini bangifica. Limbonile yini yena umphefumulo wami omthandayo?
4 Rabuwata da su ke nan sai na sami wanda zuciyata take ƙauna. Na riƙe shi, ban yarda yă tafi ba sai da na kawo shi gidan mahaifiyata, zuwa ɗakin wadda ta yi cikina.
Sengidlule kancinyane kubo ngasengimthola yena umphefumulo wami omthandayo. Ngambamba, kangimyekelanga ahambe ngaze ngamletha endlini kamama, lekamelweni lakhe owangimithayo.
5 ’Yan matan Urushalima, ku yi mini alkawari da bareyi da ƙishimai na jeji. Ba za ku tā da ko ku farka ƙauna ba sai haka ya zama lalle.
Ngiyalifungisa, madodakazi eJerusalema, ngemiziki kumbe ngezimpala zeganga, ukuze lingaphazamisi lingavusi uthando luze luthande.
6 Wane ne wannan mai zuwa daga hamada kamar tunnuƙewar hayaƙi, cike da ƙanshin turaren mur da lubban da aka yi da kayan yajin’yan kasuwa?
Ngubani lo owenyuka evela enkangala njengezinsika zentuthu, eqholwe ngemure lempepha, ngakho konke okucholisisiweyo kwabathengisi?
7 Duba! Abin ɗaukar Solomon ne, jarumawa sittin suke rakiya, zaɓaɓɓun sojojin Isra’ila,
Khangela umbheda wakhe ongokaSolomoni, amaqhawe angamatshumi ayisithupha awugombolozela, emaqhaweni akoIsrayeli.
8 dukansu suna saye da takobi dukansu ƙwararru ne a yaƙi, kowanne da takobinsa a rataye a gefensa, a shirye don abubuwan bantsoro na dare.
Wonke abambe inkemba efundiselwe impi, yilelo lalelo inkemba yalo emlenzeni walo ngenxa yokwesaba ebusuku.
9 Sarki Solomon ya yi wa kansa abin ɗauka; ya yi shi da katako daga Lebanon.
Inkosi uSolomoni yazenzela isihlalo sokuthwalwa ngezigodo zeLebhanoni.
10 An yi sandunansa da azurfa, aka yi ƙasarsa da zinariya. An lulluɓe wurin zaman da zanen shunayya,’yan matan Urushalima sun yi mata irin yayen da ake yi na ƙauna.
Yenza insika zaso ngesiliva, iphansi laso ngegolide, isihlalo saso ngokuyibubende, ubuphakathi baso bubekelelwe ngothando ngamadodakazi eJerusalema.
11 Fito, ku’yan matan Sihiyona, ku ga Sarki Solomon yana saye da rawani, rawanin da mahaifiyarsa ta naɗa masa, a ranar aurensa, a ranar da zuciyarsa ta yi farin ciki.
Phumani, madodakazi eZiyoni, libone inkosi uSolomoni, ilomqhele unina amethwesa umqhele ngawo ngosuku lomtshado wayo, langosuku lwentokozo yenhliziyo yayo.