< Waƙar Waƙoƙi 3 >

1 Dare farai a kan gadona na nemi wanda zuciyata take ƙauna; na neme shi amma ban same shi ba.
Yöllä minä vuoteellani etsin häntä, jota minun sieluni rakastaa, minä etsin, mutta en löytänyt häntä.
2 Zan tashi yanzu in zagaya gari, in ratsa titunansa da dandalinsa; zan nemi wanda zuciyata take ƙauna. Saboda haka na neme shi, amma ban same shi ba.
"Minä nousen ja kiertelen kaupunkia, katuja ja toreja, etsin häntä, jota minun sieluni rakastaa." Minä etsin, mutta en löytänyt häntä.
3 Masu tsaro suka gamu da ni yayinda suke kai kawo a cikin birni, sai na ce, “Kun ga mini wanda zuciyata take ƙauna?”
Kohtasivat minut vartijat, jotka kaupunkia kiertävät. "Oletteko nähneet häntä, jota minun sieluni rakastaa?"
4 Rabuwata da su ke nan sai na sami wanda zuciyata take ƙauna. Na riƙe shi, ban yarda yă tafi ba sai da na kawo shi gidan mahaifiyata, zuwa ɗakin wadda ta yi cikina.
Tuskin olin kulkenut heidän ohitsensa, kun löysin hänet, jota minun sieluni rakastaa; minä tartuin häneen enkä hellittänyt hänestä, ennenkuin olin saattanut hänet äitini taloon, kantajani kammioon.
5 ’Yan matan Urushalima, ku yi mini alkawari da bareyi da ƙishimai na jeji. Ba za ku tā da ko ku farka ƙauna ba sai haka ya zama lalle.
Minä vannotan teitä, te Jerusalemin tyttäret, gasellien tai kedon peurojen kautta: älkää herätelkö, älkää häiritkö rakkautta, ennenkuin se itse haluaa.
6 Wane ne wannan mai zuwa daga hamada kamar tunnuƙewar hayaƙi, cike da ƙanshin turaren mur da lubban da aka yi da kayan yajin’yan kasuwa?
Mikä tuolla tulee erämaasta kuin savupatsaat, tuoksuten mirhalta ja suitsukkeelta, kaikkinaisilta kauppiaan hajujauheilta?
7 Duba! Abin ɗaukar Solomon ne, jarumawa sittin suke rakiya, zaɓaɓɓun sojojin Isra’ila,
Katso, siinä on Salomon kantotuoli ja sen ympärillä kuusikymmentä urhoa, Israelin urhoja,
8 dukansu suna saye da takobi dukansu ƙwararru ne a yaƙi, kowanne da takobinsa a rataye a gefensa, a shirye don abubuwan bantsoro na dare.
kaikki miekkamiehiä, sotaan harjoitettuja; jokaisella on miekka kupeellansa öitten kauhuja vastaan.
9 Sarki Solomon ya yi wa kansa abin ɗauka; ya yi shi da katako daga Lebanon.
Kuningas Salomo teetti itsellensä kantotuolin Libanonin puista.
10 An yi sandunansa da azurfa, aka yi ƙasarsa da zinariya. An lulluɓe wurin zaman da zanen shunayya,’yan matan Urushalima sun yi mata irin yayen da ake yi na ƙauna.
Sen patsaat hän teetti hopeasta, sen selustan kullasta, sen istuimen purppurasta; sisältä sen koristeli Jerusalemin tyttärien rakkaus.
11 Fito, ku’yan matan Sihiyona, ku ga Sarki Solomon yana saye da rawani, rawanin da mahaifiyarsa ta naɗa masa, a ranar aurensa, a ranar da zuciyarsa ta yi farin ciki.
Tulkaa ulos, Siionin tyttäret, ja katsokaa kuningas Salomoa, katsokaa kruunua, jolla hänen äitinsä hänet kruunasi hänen hääpäivänänsä, hänen sydämensä ilonpäivänä.

< Waƙar Waƙoƙi 3 >