< Waƙar Waƙoƙi 1 >

1 Waƙar Waƙoƙin Solomon.
Gesami noga: idafa amo Soloumane ea dedei. Uda da amane sia: i,
2 Bari yă sumbace ni da sumbar bakinsa, gama ƙaunarka ta fi ruwan inabi zaƙi.
“Dia lafi da nonogosu amoga na dedebosa. Dia sasagesu hou da waini hano ea hedai baligisa.
3 Ƙanshin turarenka mai daɗi ne; sunanka kuwa kamar turaren da aka tsiyaye ne. Shi ya sa mata suke ƙaunarka!
Di da gabusiga: agoane naba. Na da dia dio nabasea, amo dawa: lala. Uda huluane da dima sasagemusa: fawane dawa: lala.
4 Ka ɗauke ni mu gudu, mu yi sauri! Bari sarki yă kai ni gidansa. Ƙawaye Muna farin ciki muna kuma murna tare da kai, za mu yabi ƙaunarka fiye da ruwan inabi. Ƙaunatacciya Daidai ne su girmama ka!
Na dia oule, ani hobeale masunu. Di nama ouligisu hamone, dia sesei amoga na oule masa. Ani da gilisili hahawane hamomu. Ania da waini hano nanu, sasagesu hou bagade hamobeba: le, asigi dawa: su fisimu. Dafawane! Uda huluane da dima asigiba: le, na da hame hiosa.
5 Ni baƙa ce, duk da haka kyakkyawa. Ya ku’yan matan Urushalima, ni baƙa ce kamar tentunan Kedar, kamar labulen tentin Solomon.
Dilia Yelusaleme fi uda! Na gadofo da bunumai be na da noga: iwane ba: sa. Na da hafoga: i soge abula diasu Gida sogebiga diala, amo defele bunumai gala, Be na da Soloumane hina bagade diasu giga: gisu abula defele, ida: iwane ba: sa.
6 Kada ku harare ni domin ni baƙa ce, gama rana ta dafa ni na yi baƙa.’Ya’yan mahaifiyata maza sun yi fushi da ni suka sa ni aiki a gonakin inabi; na ƙyale gonar inabi na kaina.
Na gadofo da bunumaiba: le, dilia na mae higama. Bai na gadofo da esoga gia: le, bunumai. Lolalali da nama ougiba: le, na waini efe bugiga hawa: hamoma: ne asunasi. Na da nina: da: i ouligimu eso hame ba: i.
7 Faɗa mini, kai da nake ƙauna, ina kake kiwon garkenka kuma ina kake kai tumakinka su huta da tsakar rana. Me ya sa zan kasance kamar macen da aka lulluɓe kusa da garkunan abokanka?
Na dogolegei! Nama adoma! Di da dia sibi wa: i gisi moma: ne habidili oule masa: bela: ? Ilia da dogoa eso gia: sea, habidili helefima: bela: ? Na da laluba: le sibi ouligisu eno ilia sibi wa: i ganodini, di hogoma: bela: ?” Dunu da amane sia: i,
8 Ke mafiya kyau a cikin mata, in ba ki sani ba, to, ki dai bi labin da tumaki suke bi ki yi kiwon’yan awakinki kusa da tentunan makiyaya.
“Di, uda eno ilia noga: idafa ba: su hou baligisu uda! Di da na esalebe sogebi hame dawa: bela: ? Di asili, sibi wa: i amo fa: no bobogema. Dia goudi da gisi moma: ne, gisi sogebi amo sibi ouligisu dunu ilia abula diasu gadenene hogoma.
9 Ina kwatanta ke ƙaunatacciyata, da goɗiya mai jan keken yaƙin kayan Fir’auna.
Na dogolegei! Felou ea sa: liode hiougisu hosi gawali ilia da hosi aseme ba: sea, hanasa, amo defele, dunu da di ba: sea, hanasa.
10 ’Yan kunne sun ƙara wa kumatunki kyau, wuyanki yana da jerin kayan wuya masu daraja.
Dia dialuma hinabo da dia ba: dialebe, noga: i ba: sa. Amola dia dialuma hinabo da dia mugi da: iya dugisi da nina: hamosu igi agoai ba: sa.
11 Za mu yi’yan kunnenki na zinariya, da adon azurfa.
Be ninia da dia gisa: gima: ne, gouli sia: ine amoga silifa nina: hamoi liligi gala, amo hamomu.” Uda da amane sia: i,
12 Yayinda sarki yake a teburinsa, turarena ya bazu da ƙanshi.
“Na hina bagade da ea fafai da: iya dialu. Na da gabusiga: manoma legeiba: le, hisi da gabusiga: amoga nabai ba: i.
13 Ƙaunataccena yana kamar ƙanshin mur a gare ni, kwance a tsakanin ƙirjina.
Na sasagesu dunu da ‘me’ gabusiga: galebe agoane naba. E da na dodo da: iya diala.
14 Ƙaunataccena kamar tarin furanni jeji ne gare ni daga gonakin inabin En Gedi.
Na sasagesu dunu da soge ale ifa mosoi amo da Enegidai moilai waini efe sagai ganodini falegasa, agoane ba: sa.” Dunu da amane sia: i,
15 Ke kyakkyawa ce, ƙaunatacciyata! Kai, ke kyakkyawa ce! Idanunki kamar na kurciya ne.
“Na dogolegei! Di da noga: idafa ba: sa! Di da nama sasagele ba: beba: le, dia si da nenemei ba: sa.” Uda da amane sia: i,
16 Kai kyakkyawa ne, ƙaunataccena! Kai, kana ɗaukan hankali! Gadonmu koriyar ciyawa ce.
“Na dogolegei! Di amola da noga: idafa ba: sa! Di da nama hahawane hamosa! Golofoia: i gisi da ania golasu hamomu.
17 Al’ul su ne ginshiƙan gidanmu; fir su ne katakan rufin gidanmu.
‘Dolo’ ifa da ania diasu sa di agoai ba: mu. Amola ‘saibalase’ ifa da ania diasu figisu ganodini fei liligi agoai ba: mu.

< Waƙar Waƙoƙi 1 >