< Rut 1 >

1 A kwanakin da mahukunta suke mulki an yi yunwa a ƙasar, sai wani mutum daga Betlehem a Yahuda tare da matarsa da’ya’yansu maza biyu, suka tafi su yi zama na ɗan lokaci a ƙasar Mowab.
Stalo se pak za času soudců, že byl hlad v zemi. I odšel člověk z Betléma Judova, a bydlil pohostinu v krajině Moábské s manželkou svou a se dvěma syny svými.
2 Sunan mutumin, Elimelek ne, sunan matarsa Na’omi; sunayen’ya’yan nan nasu biyu, su ne Malon da Kiliyon. Su Efratawa ne daga Betlehem ta Yahuda. Suka kuwa tafi Mowab suka zauna a can.
Jméno pak muže toho Elimelech, a jméno ženy jeho Noémi, jméno také dvou synů jeho Mahalon a Chelion, Efratejští z Betléma Judova; a přišedše do krajiny Moábské, bydlili tam.
3 To, Elimelek mijin Na’omi ya rasu, aka bar ta da’ya’yanta maza biyu.
Umřel pak Elimelech, muž Noémi; i pozůstala ona s oběma syny svými.
4 Suka auri mata Mowabawa, sunan ɗaya Orfa ɗayan kuma Rut. Bayan sun zauna a can kamar shekara goma,
Kteříž pojali sobě ženy Moábské; jméno jedné bylo Orfa a jméno druhé Rut. I bydlili tam téměř deset let.
5 sai Malon da Kiliyon suka mutu su ma, aka kuma bar Na’omi babu’ya’yanta maza biyu da kuma mijinta.
Umřeli také oni oba dva, Mahalon i Chelion, a zůstala žena ta po dvou synech svých a manželu svém.
6 Sa’ad da ta ji a Mowab cewa Ubangiji ya zo don yă taimaki mutanensa ta wurin tanada musu da abinci, sai Na’omi tare da surukanta suka shirya su koma gida daga can.
Tedy vstavši ona s nevěstami svými, navracela se z krajiny Moábské; nebo slyšela v krajině Moábské, že Hospodin navštívil lid svůj, dav jemu chléb.
7 Tare da surukanta biyu suka bar inda suka zauna suka kuma kama hanya da za tă komar da su zuwa ƙasar Yahuda.
Vyšedši tedy z místa, na němž bydlila, a obě nevěsty její s ní, daly se na cestu, aby se navrátily do země Judské.
8 Sai Na’omi ta ce wa surukanta biyu, “Ku koma, kowannenku, zuwa gidan mahaifiyarta. Bari Ubangiji yă nuna muku alheri yadda kuka nuna wa matattun nan da kuma gare ni.
Řekla pak Noémi oběma nevěstám svým: Jděte, navraťte se jedna každá do domu matky své. Učiniž Hospodin s vámi milosrdenství, jakož jste i vy činili s mrtvými syny mými i se mnou.
9 Bari Ubangiji yă sa kowannenku ta sami hutu a gidan wani miji.” Sa’an nan ta sumbace su suka kuma yi kuka da ƙarfi
Dejž vám Hospodin, abyste nalezly odpočinutí, jedna každá v domě muže svého. I políbila jich, ony pak pozdvihše hlasu svého, plakaly.
10 suka ce mata, “Za mu tafi tare da ke zuwa ga mutanenki.”
A řekly jí: Obrátíme se raději s tebou k lidu tvému.
11 Amma Na’omi ta ce, “Ku koma gida,’ya’yana mata. Don me za ku tafi tare da ni? Zan ƙara samun waɗansu’ya’ya maza da za su zama mazanku ne?
I řekla Noémi: Navraťte se, dcerky mé. Proč chcete jíti se mnou? Zdaliž ještě budu míti syny, aby byli vaši muži?
12 Ku koma gida’ya’yana mata; na tsufa ainun da zan sāke samun wani miji. Ko ma na yi tsammani har yanzu ina da bege, ko ma na sami miji a wannan dare na kuma haifi’ya’ya maza,
Navraťte se, dcerky mé, a odejděte, neboť jsem již stará k vdání; nýbrž bych i řekla, že mám naději, bych i noci této se vdala a syny zrodila,
13 za ku jira sai sun yi girma? Za ku ci gaba da kasance babu aure saboda su? A’a,’ya’yana mata. Ina da baƙin ciki ƙwarai fiye da ku, domin hannun Ubangiji ya yi gāba da ni!”
Zdaž byste na ně čekaly, až by dorostli? Zdaliž tou příčinou meškati se budete, abyste se neměly vdáti? Ne tak, mé dcerky, nebo mé trápení větší jest nežli vaše, proto že ruka Hospodinova jest proti mně.
14 A kan wannan suka sāke ɓarke da kuka. Sa’an nan Orfa ta sumbaci surukarta ta yi bankwana, amma Rut ta manne mata.
Ony pak pozdvihše hlasu, opět plakaly. A Orfa políbivši svegruši svou, odešla, Rut pak přídržela se jí.
15 Sai Na’omi ta ce, “Duba,’yar’uwanki ta koma zuwa ga mutanenta da kuma allolinta. Ki koma tare da ita.”
Kteréžto řekla Noémi: Aj, přítelkyně tvá navrátila se k lidu svému a k bohům svým, navratiž se také za ní.
16 Rut Amma Rut ta amsa, “Kada ki roƙe ni in bar ki ko in koma daga gare ki. Inda za ki, zan tafi, kuma inda za ki zauna, zan zauna. Mutanenki, za su zama mutanena kuma Allahnki, zai zama Allahna.
Ale Rut řekla: Nenuť mne, abych tě opustiti a od tebe odjíti měla. Nebo kamž se koli obrátíš, půjdu, a kdekoli bydliti budeš, i já bydliti budu; lid tvůj lid můj, a Bůh tvůj Bůh můj.
17 Inda za ki mutu zan mutu, zan mutu a can kuma za a binne ni. Bari Ubangiji ya hukunta ni da tsanani sosai, in wani abu in ba mutuwa ce ta raba ke da ni ba.”
Kdekoli umřeš, umru, a tu pochována budu. Toto mi učiň Hospodin, a toto přidej, že toliko smrt rozdělí mne s tebou.
18 Sa’ad da Na’omi ta gane cewa Rut ta ƙudura tă tafi tare da ita, sai ta daina nema tă koma.
Tedy viduci, že se na tom ustavila, aby šla s ní, přestala k ní mluviti.
19 Saboda haka matan biyu suka ci gaba da tafiya sai da suka isa Betlehem. Da suka isa Betlehem, sai dukan garin ya ruɗe saboda su, matan kuwa suka ce, “Na’omi ce wannan kuwa?”
I šly obě dvě spolu, až přišly k Betlému. I stalo se, že když přišly do Betléma, roznesla se pověst o nich po všem městě, a pravili: To-li jest ta Noémi?
20 Ta ce musu, “Kada ku kira ni Na’omi. Ku kira ni Mara gama Maɗaukaki ya sa raina ya yi ɗaci sosai.
Jimž ona řekla: Nenazývejte mne Noémi, říkejte mi Mara; nebo hořkostí velikou naplnil mne Všemohoucí.
21 In tafi cikakke, amma Ubangiji ya dawo da ni ba kome. Don me kuke kirana Na’omi? Ubangiji ya wahalshe ni, Maɗaukaki ya kawo mini masifa.”
Vyšla jsem plná, teď pak prázdnou mne zase Hospodin přivedl. Pročež tedy nazýváte mne Noémi, poněvadž mne Hospodin ssoužil, a Všemohoucí mne znuzil?
22 Na’omi fa ta koma daga Mowab tare da Rut mutuniyar Mowab, surukarta, suka kai Betlehem a lokacin da ake fara girbin sha’ir.
A navrátila se Noémi s Rut Moábskou, nevěstou svou; navrátila se pak z krajiny Moábské. I přišly do Betléma, když počínali žíti ječmene.

< Rut 1 >