< Rut 1 >
1 A kwanakin da mahukunta suke mulki an yi yunwa a ƙasar, sai wani mutum daga Betlehem a Yahuda tare da matarsa da’ya’yansu maza biyu, suka tafi su yi zama na ɗan lokaci a ƙasar Mowab.
Lawkcengkung ni a uknae tueng nah Isarel ram takang a tho teh, Judah ram Bethlehem tami buet touh teh a yucanaw hoi Moab kho kampuen hanlah a cei awh.
2 Sunan mutumin, Elimelek ne, sunan matarsa Na’omi; sunayen’ya’yan nan nasu biyu, su ne Malon da Kiliyon. Su Efratawa ne daga Betlehem ta Yahuda. Suka kuwa tafi Mowab suka zauna a can.
Ahnie min teh Elimelek. A yu min teh Naomi, a ca roi e a min teh Mahlon hoi Khilion. Ahnimouh teh Judah ram, Bethlehem kho, Ephraim tami lah ao. Moab ram lah a cei teh hawvah ao awh.
3 To, Elimelek mijin Na’omi ya rasu, aka bar ta da’ya’yanta maza biyu.
Naomi teh a vâ, Elimelek a due hnukkhu a capa roi hoi cungtalah kho a sak awh.
4 Suka auri mata Mowabawa, sunan ɗaya Orfa ɗayan kuma Rut. Bayan sun zauna a can kamar shekara goma,
A ca roi ni Moab napui, Orpah hoi Ruth hah a yu lah a la roi.
5 sai Malon da Kiliyon suka mutu su ma, aka kuma bar Na’omi babu’ya’yanta maza biyu da kuma mijinta.
Hote ram dawk kum hra touh hane ao awh hnukkhu, hote a capa roi Mahlon hoi Khilion hai a due roi dawkvah Naomi teh a vâ hoi a ca laipalah ao.
6 Sa’ad da ta ji a Mowab cewa Ubangiji ya zo don yă taimaki mutanensa ta wurin tanada musu da abinci, sai Na’omi tare da surukanta suka shirya su koma gida daga can.
Cathut ni a taminaw a khet teh khobu a tho sak tie Moab ram hoi a thai navah, Moab ram hoi ban hanlah a langa roi hoi a kamthaw awh teh,
7 Tare da surukanta biyu suka bar inda suka zauna suka kuma kama hanya da za tă komar da su zuwa ƙasar Yahuda.
Judah ram lah a cei awh.
8 Sai Na’omi ta ce wa surukanta biyu, “Ku koma, kowannenku, zuwa gidan mahaifiyarta. Bari Ubangiji yă nuna muku alheri yadda kuka nuna wa matattun nan da kuma gare ni.
Hatei, Naomi ni a langa roi hanlah na manu im lah ban roi leih, kadout tangcoung naw hoi kai koe na saknae phu teh Cathut ni yawhawi na poe roi lawiseh.
9 Bari Ubangiji yă sa kowannenku ta sami hutu a gidan wani miji.” Sa’an nan ta sumbace su suka kuma yi kuka da ƙarfi
Nangmouh roi ni na vâ alouke na sak roi hnukkhu kanawmcalah na o roi nahan yawhawinae na poe lawiseh ati teh, a kut a man roi. Ahnimouh roi hai a khuika roi.
10 suka ce mata, “Za mu tafi tare da ke zuwa ga mutanenki.”
Bangtelah hai thoseh nama hoi cungtalah, na miphunnaw koe kâbang han atipouh roi.
11 Amma Na’omi ta ce, “Ku koma gida,’ya’yana mata. Don me za ku tafi tare da ni? Zan ƙara samun waɗansu’ya’ya maza da za su zama mazanku ne?
Naomi nihai, ka canu roi, ban roi leih. Bangkongmaw kai koe na kâbang roi han. kai teh nangmouh roi hanlah ka vonthung ca tongpa ka tawn rah maw.
12 Ku koma gida’ya’yana mata; na tsufa ainun da zan sāke samun wani miji. Ko ma na yi tsammani har yanzu ina da bege, ko ma na sami miji a wannan dare na kuma haifi’ya’ya maza,
Ka canu roi, ban roi leih. kai teh nangmouh roi na ngaihawi nahanelah ka kumcue toung dawkvah vâ hai ka tawn thai mahoeh toe. Hatei, vâ ka tawn nakunghai thoseh, sahnin tangmin vah ca tongpanaw ka khe ei nakunghai thoseh,
13 za ku jira sai sun yi girma? Za ku ci gaba da kasance babu aure saboda su? A’a,’ya’yana mata. Ina da baƙin ciki ƙwarai fiye da ku, domin hannun Ubangiji ya yi gāba da ni!”
Ahnimouh a nawsai ditouh na ring thai han na maw. Vâ laipalah ahnimanaw ngaihawi rah vaw, ka canu roi hottelah nahoeh. Cathut e kut teh kai koe ao hoeh toung dawkvah nangmouh roi hanlah lungpatawnae ka tawn atipouh navah
14 A kan wannan suka sāke ɓarke da kuka. Sa’an nan Orfa ta sumbaci surukarta ta yi bankwana, amma Rut ta manne mata.
Ahnimanaw teh puenghoi bout a ka awh. Hahoi, Orpah ni a mani hah a paco teh a imthungnaw koe a ban takhai. Hatei, Ruth teh a mani hoi cungtalah o hane a kârawi.
15 Sai Na’omi ta ce, “Duba,’yar’uwanki ta koma zuwa ga mutanenta da kuma allolinta. Ki koma tare da ita.”
Naomi ni na hmau teh na miphun cathut koe a ban toe. Na hmau e hnuk vah kâbang van leih atipouh navah,
16 Rut Amma Rut ta amsa, “Kada ki roƙe ni in bar ki ko in koma daga gare ki. Inda za ki, zan tafi, kuma inda za ki zauna, zan zauna. Mutanenki, za su zama mutanena kuma Allahnki, zai zama Allahna.
Ruth ni nang hoi na kampek sak hanh. Nang koe ka cei hoeh nahanlah sak hanh. Na ceinae pueng koe ka cei han. Na inae koe ka i han. Na miphun teh ka miphun lah ao han. Na Cathut teh ka Cathut lah ao han.
17 Inda za ki mutu zan mutu, zan mutu a can kuma za a binne ni. Bari Ubangiji ya hukunta ni da tsanani sosai, in wani abu in ba mutuwa ce ta raba ke da ni ba.”
Na duenae koe ka due vaiteh kâpakawp han. Duenae laipalah bang ni hai kapek pawiteh Cathut ni kai koe het hlak hai hno sak naseh, telah atipouh.
18 Sa’ad da Na’omi ta gane cewa Rut ta ƙudura tă tafi tare da ita, sai ta daina nema tă koma.
Ruth ni lungtang lahoi a hnukkâbang han ati e Naomi ni a hmu navah lawkkamuem lah a o
19 Saboda haka matan biyu suka ci gaba da tafiya sai da suka isa Betlehem. Da suka isa Betlehem, sai dukan garin ya ruɗe saboda su, matan kuwa suka ce, “Na’omi ce wannan kuwa?”
Ahnimouh roi teh a kamthaw roi teh Bethlehem a pha roi navah, taminaw ni ruengrueng ati awh teh, hetheh, Naomi namaw telah a pacei awh.
20 Ta ce musu, “Kada ku kira ni Na’omi. Ku kira ni Mara gama Maɗaukaki ya sa raina ya yi ɗaci sosai.
Naomi ni kai heh Naomi telah na kaw awh hanh lawih. Marah telah na kaw awh lawih. Bangkongtetpawiteh, a Thakasaipounge ni kakhat e hno na poe.
21 In tafi cikakke, amma Ubangiji ya dawo da ni ba kome. Don me kuke kirana Na’omi? Ubangiji ya wahalshe ni, Maɗaukaki ya kawo mini masifa.”
Kai teh bawirengnae hoi ka tâco. Hatei, roedeng teh takcaici hoi Cathut ni bout na bankhai. A Thakasaipounge ni kai na pabo teh na roedeng sak dawkvah bangkongmaw Naomi telah na kaw awh, atipouh.
22 Na’omi fa ta koma daga Mowab tare da Rut mutuniyar Mowab, surukarta, suka kai Betlehem a lokacin da ake fara girbin sha’ir.
Hottelah, Moab kho hoi ka kâbang e Moab napui, a langa hoi Bethlehem kho vah canga tue nah a pha roi.