< Rut 4 >

1 Ana cikin haka Bowaz ya haura zuwa ƙofar gari ya tafi ya zauna a can. Sa’ad da dangi mai fansan da ya yi zance ya iso, Bowaz ya ce, “Zo nan abokina ka zauna.” Saboda haka ya ratso ya zauna.
Kusenjalo uBhowazi waya esangweni ledolobho wahlala lapho. Kwathi isihlobo esihlengayo ayekhulume ngaso sisedlula lapho, uBhowazi wathi, “Woza lapha mngane wami, uhlale phansi.” Waya kuye wahlala phansi.
2 Bowaz kuwa ya kira dattawa guda goma na garin ya ce, “Ku zauna a nan,” suka kuwa zauna.
UBhowazi wabiza abadala bakulelodolobho abalitshumi wathi, “Hlalani lapha,” benza njalo.
3 Sa’an nan ya ce wa dangin nan mai fansa, “Na’omi, wadda ta dawo daga Mowab, tana so ta sayar da filin da yake na ɗan’uwanmu Elimelek.
Wasesithi esihlotsheni esihlengayo, “UNawomi osebuyile evela eMowabi uthengisa isiqinti esasingesomnewethu u-Elimeleki.
4 Na ga ya kamata in jawo hankalinka ga batun in kuma ba da shawara ka saye shi a gaban waɗannan da suke zazzaune a nan da kuma a gaban dattawan jama’a. In kana so ka fanshe shi, to, sai ka yi. Amma in ba za ka yi ba, sai ka faɗa mini, don in sani. Gama babu wani mai izinin yin haka sai kai, ni ne kuwa na biye.” Sai ya ce, “Zan fansa.”
Ngibone kufanele ukuthi ngilethe loludaba kuwe njalo ngicebise ukuthi usithenge phambi kwabo laba abahlezi lapha laphambi kwabadala bakithi. Nxa usihlenga, yenza njalo. Kodwa nxa ungasihlengi ungazise. Phela kakho olelungelo lokwenza lokho ngaphandle kwakho, besekulandela mina.” Yena wathi, “Ngizasihlenga.”
5 Sa’an nan Bowaz ya ce, “A ranar da ka saya filin daga Na’omi da kuma daga Rut mutuniyar Mowab, ka sayi gwauruwar marigayin nan, domin ka riƙe sunan marigayin da kuma kayansa.”
UBhowazi wasesithi, “Mhla uthenga umhlabathi kuNawomi loRuthe umʼMowabi, uzazuza lomfelokazi womufi, ukuze umise ibizo lomufi kanye lempahla yakhe.”
6 Da jin haka, sai dangin nan mai fansa ya ce, “To, ba zan iya fanshe shi ba don kada in yi wa nawa mallakar rauni. Za ka iya fanshe shi wa kanka. Ni dai ba zan iya ba.”
Sikuzwa lokho, isihlobo esingumhlengi sathi, “Angingeke-ke ngisihlenge ngoba sekungonakala okwelifa lami. Sihlenge wena ngokwakho. Mina anganelisi.”
7 (To, a kwanakin can a Isra’ila, domin a tabbatar da fansa da kuma musayar da mallaka, mutum zai cire takalminsa ya ba wa ɗayan. Wannan ita ce hanyar tabbatar da al’amarin a hukumance a cikin Isra’ila.)
(Ngalezonsuku zakuqala ko-Israyeli, ukuze umkhuba wokuhlenga impahla zisuka komunye zisiya komunye uphelele, oyedwa wayekhupha inyathela lakhe aliphe omunye. Le yayiyindlela yokuqinisa isivumelwano ko-Israyeli.)
8 Saboda haka dangin nan mai fansa ya ce wa Bowaz, “Saye shi wa kanka.” Sai ya cire takalminsa.
Ngakho isihlobo esihlengayo sakhupha inyathela laso sathi kuBhowazi, “Sithenge wena.”
9 Sa’an nan Bowaz ya yi shela wa dattawa da kuma dukan mutane, “A yau ku ne shaidu cewa na saya daga Na’omi dukan mallakar Elimelek, Kiliyon da kuma Malon.
UBhowazi wasebika ebadaleni lakubo bonke abantu wathi, “Lamhlanje lingofakazi bokuthi sengithengile kuNawomi yonke impahla ka-Elimeleki, loKhiliyoni loMaheloni.
10 Na kuma ɗauki Rut mutuniyar Mowab, gwauruwar Malon a matsayin matata domin sunan mamaci da kuma mallakarsa yă ci gaba, domin kada sunansa yă ɓace daga cikin iyali ko daga tarihin gari. A yau ku ne shaidu!”
LoRuthe umʼMowabi, umfelokazi kaMaheloni sengimzuzile ukuba abe ngumkami, ukuze kugcinakale ibizo lomufi kanye lempahla yakhe, lokuze ibizo lakhe linganyamalali emulini loba embalini yomuzi. Lingofakazi lamhlanje!”
11 Sai dattawan da kuma dukan waɗanda suke a ƙofar suka ce, “Mu shaidu ne. Bari Ubangiji yă sa macen da take zuwa cikin gidanka ta zama kamar Rahila da Liyatu, waɗanda tare suka gina gidan Isra’ila. Bari ka sami martaba a cikin Efrata ka kuma zama sananne cikin Betlehem.
Abadala kanye labo bonke ababesesangweni bathi, “Singofakazi. Sengathi uThixo angenza owesifazane ozayo emzini wakho abe njengoRasheli loLeya, abayakhayo indlu ka-Israyeli bendawonye. Sengathi ungahlonitshwa e-Efrathi ube lodumo eBhethilehema.
12 Ta wurin’ya’yan da Ubangiji zai ba ka ta wurin wannan mace, bari iyalinka yă zama kamar na Ferez, wanda Tamar ta haifa wa Yahuda.”
Ngenzalo uThixo azakunika yona ngalo owesifazane, sengathi imuli yakho ingaba njengekaPherezi, uThamari ayizalela uJuda.”
13 Sai Bowaz ya ɗauki Rut ta kuwa zama matarsa. Sa’an nan ya kwana da ita, Ubangiji kuma ya sa ta yi ciki, ta haifi ɗa.
UBhowazi wamthatha uRuthe waba ngumkakhe. Wembatha laye, uThixo wenza wakhulelwa, wasezala indodana.
14 Mata suka ce wa Na’omi, “Yabo ya tabbata ga Ubangiji, wanda a wannan rana bai bar ki ba tare da dangi mai fansa ba. Allah yă sa yă zama sananne a dukan Isra’ila!
Abesifazane bathi kuNawomi, “Kadunyiswe uThixo, yena ongakutshiyanga wasala ungelasihlobo esihlengayo. Sengathi angaba lodumo kulolonke elako-Israyeli!
15 Zai sabunta rayuwarki yă adana ki a tsufanki. Gama surukarki wadda take ƙaunarki wadda kuma take mafi kyau gare ki fiye da’ya’ya maza bakwai, ta haife shi.”
Uzakwenza impilo yakho ibentsha, akulondoloze ebudaleni bakho. Ngoba umalukazana wakho, yena okuthandayo njalo ongcono kulamadodana ayisikhombisa, usemuphe inzalo.”
16 Sai Na’omi ta ɗauki yaron, ta kwantar da shi a cinyarta ta kuma kula da shi.
UNawomi wasethatha umntwana, wamanga, wamondla.
17 Matan da suke zama a wurin suka ce, “Na’omi ta sami yaro.” Suka kuwa ba shi suna Obed. Shi ne ya haifi Yesse, mahaifin Dawuda.
Abesifazane ababehlala lapho bathi, “UNawomi uselendodana.” Bamutha ibizo bathi ngu-Obhedi. Nguye owaba nguyise kaJese, uyise kaDavida.
18 Ga asalin zuriyar Ferez. Ferez shi ne mahaifin Hezron,
Lesi yiso isizukulwane sikaPherezi: uPherezi wayenguyise kaHezironi,
19 Hezron ya haifi Ram, Ram ya haifi Amminadab,
uHezironi enguyise kaRamu, uRamu enguyise ka-Aminadabi,
20 Amminadab ya haifi Nashon, Nashon ya haifi Salmon,
u-Aminadabi enguyise kaNahashoni, uNahashoni enguyise kaSalimoni,
21 Salmon ya haifi Bowaz, Bowaz ya haifi Obed,
uSalimoni enguyise kaBhowazi, uBhowazi enguyise ka-Obhedi,
22 Obed ya haifi Yesse, Yesse kuwa ya haifi Dawuda.
u-Obhedi enguyise kaJese, uJese enguyise kaDavida.

< Rut 4 >