< Rut 3 >
1 Wata rana Na’omi surukar Rut ta ce mata, “’Yata, bai kamata in nema miki gida, inda za a tanada miki da kyau?
Och Naemi hennes svära sade till henne: Min dotter, jag vill komma dig till ro, så att du skall må väl.
2 Bowaz wanda kike aiki da bayinsa’yan mata ba danginmu ne na kusa ba? Da daren yau zai sussuka sha’ir nasa a masussuka.
Den samme Boas, vår skyldman, när hvilkens pigor du varit hafver, kastar i denna nattene korn på sin loga.
3 Ki yi wanka ki fesa turare, ki kuma sa tufafinki mafi kyau. Sa’an nan ki gangara zuwa masussuka, amma kada ki bari yă san cewa kina a can sai ya gama ci da sha.
Så två dig, och smörj dig, och drag din kläder uppå, och gack neder till logan, så att ingen känner dig, tilldess han hafver ätit och druckit.
4 Sa’ad da ya kwanta, ki lura da inda yake kwance. Sa’an nan ki tafi ki buɗe ƙafafunsa ki kwanta. Zai faɗa miki abin da za ki yi.”
När han då lägger sig, så märk till, hvar han lägger sig, och kom och lyft upp kläden vid hans fötter, och lägg dig, så varder han dig väl sägandes, hvad du göra skall.
5 Rut ta amsa ta ce “Zan yi abin da kika faɗa.”
Hon sade till henne: Allt det du säger mig, vill jag göra.
6 Saboda haka ta gangara zuwa masussuka ta kuma yi dukan abin da surukarta ta ce ta yi.
Hon gick neder till logan, och gjorde allt såsom hennes svära henne budit hade.
7 Sa’ad da Bowaz ya gama ci da sha yana kuma cikin farin ciki, sai ya tafi ya kwanta a ƙarshen tarin hatsi. Rut kuwa ta sulalle ta je ta buɗe ƙafafunsa ta kwanta.
Och då Boas hade ätit och druckit, vardt hans hjerta gladt, och kom och lade sig bakom en kornskyl; och hon kom sakta, och lyfte upp kläden vid hans fötter, och lade sig.
8 Da tsakar dare sai wani abu ya firgitar da mutumin, ya kuwa juya sai ya tarar da mace kwance a ƙafafunsa.
Vid midnattstid vardt mannen förfärad, och tog om sig, och si, en qvinna låg vid hans fötter.
9 Sai ya yi tambaya ya ce, “Ke wace ce?” Ta amsa ta ce, “Ni ce baranyarka Rut, ka rufe ni ta mayafinka da yake kai dangi, mai fansa ne na kusa.”
Och han sade: Ho äst du? Hon svarade: Jag är Ruth din tjenarinna, sträck ut din vinga öfver dina tjenarinno; ty du äst arfvingen.
10 Sai ya amsa ya ce, “Ubangiji yă albarkace ki’yata. Wannan alheri ya fi wannan da kika nuna da farko. Ba ki gudu kin bi saurayi, mai arziki ko matalauci ba.
Han sade: Välsignad vare du Herranom, min dotter, du hafver sedermer gjort en bättre barmhertighet än tillförene, att du icke hafver gångit efter ynglingar, rika eller fattiga.
11 Yanzu kuwa’yata kada ki ji tsoro. Zan yi miki dukan abin da kika roƙa. Dukan’yan’uwana na gari sun san cewa ke mace ce mai halin kirki.
Nu, min dotter, frukta dig intet; allt det du säger, vill jag göra dig; förty hela staden af mitt folk vet, att du äst en dygdesam qvinna.
12 Ko da yake gaskiya ne ni dangi ne na kusa, amma akwai dangi mai fansa mafi kusa fiye da ni.
Det är sant, att jag är arfvingen, men en annar är närmer än jag.
13 Ki kwana a nan, da safe kuwa in yana so yă fansa, to, da kyau, sai yă fansa. Amma in ba ya niyya, tabbatacce, na rantse da Ubangiji mai rai zan yi. Ki kwanta a nan sai da safe.”
Blif i natt; i morgon om han tager dig, är så godt; lyster honom ock icke taga dig, så vill jag taga dig, så visst som Herren lefver. Sof intill morgonen.
14 Saboda haka ta kwanta a ƙafafunsa sai da safe, amma ta tashi kafin a gane wani, sai ya ce, “Kada ki bar wani yă san cewa mace ta zo masussuka.”
Och hon sof intill morgonen vid hans fötter; och hon stod upp, förra än någor den andra känna kunde och han sade: Låt icke uppenbart varda, att någon qvinna är kommen till logan;
15 Ya kuma ce, “Ki kawo gyalenki da kika yafa ki shimfiɗa shi a nan.” Sa’ad da ta yi haka, sai ya zuba mudu shida na sha’ir ya sa mata a kai. Sa’an nan ya koma gari.
Och sade: Räck hit din mantel, som du hafver uppå, och håll honom fram; och hon höll honom fram, och han mälte sex mått korn, och lade på henne. Och han kom i staden.
16 Sa’ad da Rut ta koma wurin surukarta Na’omi ta tambaye ta “Yaya aka yi’yata?” Sai ta faɗa mata dukan abin da Bowaz ya yi mata
Men hon kom till sina sväro; den sade: Huru går det med dig, min dotter? Och hon sade henne allt det mannen hade gjort henne;
17 ta kuma ƙara da cewa, “Ya ba ni waɗannan mudu shida na sha’ir, yana cewa, ‘Kada ki koma wurin surukarki hannu wofi.’”
Och sade: Dessa sex mått korn gaf han mig; ty han sade: Du skall icke komma med tomma händer till dina sväro.
18 Sai Na’omi ta ce, “Ki jira,’yata, sai kin ga abin da zai faru. Gama mutumin ba zai huta ba sai an warware batun a yau.”
Hon sade: Låt oss bida, min dotter, tilldess du får se hvartut det vill; ty mannen vänder icke igen, med mindre han gör der i dag en ända med.