< Romawa 9 >

1 Ina faɗin gaskiya a cikin Kiristi ba ƙarya nake yi ba, lamirina ya tabbatar da wannan a cikin Ruhu Mai Tsarki.
Krstosn arikoniye t keewiri, kooratse, S'ayn shayiron t nibonúwere tkorawok'o taash gawirwe.
2 Ina da baƙin ciki mai yawa da kuma rashin kwanciyar rai marar ƙarewa a zuciyata.
Een shiyanonat k'ut'eraw kic'on t nibotse fa'ee,
3 Gama da so na ne, sai a la’anta ni a kuma raba ni da Kiristi saboda’yan’uwana, waɗannan na kabilata,
Meetson t jag wotts tjiruwotssha err taa Krstosatse k'aleyar Ik' c'asho tiyats b́bodink'e shunfee b́teshi.
4 mutanen Isra’ila. Su ne Allah ya mai da su’ya’yansa, ya bayyana musu ɗaukakarsa, ya ba su alkawarinsa da Dokarsa, ya nuna musu hanyar sujada ta gaske, ya kuma ba su sauran alkawura.
Boye Israe'el ashuwotsiye, na'ok'o wotonat mangi wuliyo nemono b́imi, aron Ik'o bo ik'itywok'ono b́kitsi, b́ jangits keewo bíimi.
5 Kakannin-kakannin nan kuma nasu ne, Kiristi kuma, ta wurin zamansa mutum, na kabilarsu ne. Yabo ya tabbata ga Allah har abada, shi da yake bisa kome! Amin. (aiōn g165)
Amants nihwotswere bokne, Krstos meetson b́wáá bo naarotsne, bíye jamoniyere dambe. Bíwere dúre dúrosh deeretso Izar Izeweriye. Amen! (aiōn g165)
6 Ba cewa maganar Allah ta kāsa ba ne. Gama ba duk waɗanda suke zuriyar Isra’ila ne suke Isra’ila na gaske ba.
Wotowa eree Ik' aap'tso wonere etaliye, Israe'el naar jamwots ari Israe'el ashnaliye.
7 Ba kuwa don su zuriyarsa ne dukansu suka zama’ya’yan Ibrahim ba. A maimako, “Ta wurin Ishaku ne za a lissafta zuriyarka.”
Mank'o Abraham naar jamo Abraham nanaúwotsiye etaliye. Ik'o Abrahamsh «N naaro b́ keshetiye Yisak'ne» bíettsoshe,
8 Ana iya cewa zaman zuriyar Ibrahim, ba shi ne zama’ya’yan Allah ba, a’a, zuriya ta alkawarin nan su ne ake lasaftawa zuriyar Ibrahim.
Mansh meetson shuwetswots Ik' nanaúwotsiyaliye, ernmó naaro wotar taawetuwots Ik'o Abrahamsh b́jangitsok'on shuwetswots s'uziye.
9 Ga yadda aka yi alkawarin nan, “A ƙayyadadden lokaci zan dawo, Saratu kuma za tă haifi ɗa.”
Hanuwere Ik'o b́jangits aap'otse «Hambets naton hank'o aawon weetuwe, Sara nungush na'o shuwitwane» etke b́teshi.
10 Ba ma haka kaɗai ba,’ya’yan Rifkatu suna da mahaifi guda ne, wato, mahaifinmu Ishaku.
Man mec'ro b́ woterawo Rbk'aa naruwotssh niho wottsosh Yisak'sh nungush nana'a maatúwotsi b maac'ro,
11 Duk da haka, tun ba a haifi tagwayen nan ba, balle su yi wani abu mai kyau ko marar kyau don nufin Allah bisa ga zaɓensa ya tabbata, ba ga aikin lada ba, sai dai ga kiransa,
Ik'i marat' marat'o finon b́woterawo b́s'eegon b́woto kitsosh git nan'úwots boshuwewonat gondonowere sheengonowere bok'aloniyere shino
12 ba ta wurin ayyuka ba sai dai ta wurin shi wanda ya kira, aka faɗa mata cewa, “Babban zai bauta wa ƙaramin.”
Ik'o Rbk'ash «Eenfo múk'efosh keewek wotituwe» bí eti.
13 Kamar yadda yake a rubuce cewa, “Yaƙub ne na so, amma Isuwa ne na ƙi.”
Manúwere «Yak'obi shunre Esawunmó shit're» ett guut'etsok'one.
14 Me za mu ce ke nan? Allah marar adalci ne? Sam, ko kaɗan!
Eshe eege noeteti? Ik'o boga bogshirwe eronowa? B́jamon mank'o woteratse!
15 Gama ya ce wa Musa, “Zan nuna jinƙai ga wanda zan nuna jinƙai, zan kuma ji tausayin wanda zan ji tausayi.”
Ik'oniye Musesh «Bísh doosh tgeyruwosh doowituwe, bísh maac' k'ewo tgeyiruwoshowere maac'o k'ewituwe» etre.
16 Saboda haka, bai danganta ga sha’awar mutum ko ƙoƙarinsa ba, sai dai ga jinƙan Allah.
Eshe Ik'i marat'o b́daatset ash shunonat ash finon b́woterawo Ik' dowon b́wottsatsne.
17 Gama Nassi ya ce wa Fir’auna, “Na ɗaga ka saboda wannan manufa, saboda in nuna ikona a cikinka domin kuma a shaida sunana a duniya duka.”
Manatse tuutson S'ayin mas'aafotse Gbs' nugúsosh «Neen tiango kitsr tshútsonowere dats jamatse b́daneetuwok'o woshosh neen naashiyire» ett aap'etso guut'ere.
18 Saboda haka Allah yana nuna jinƙai ga wanda yake so, yana kuma taurara zuciyar wanda yake so.
Mansh eshe Ik'o b́shuntsosh maac'o k'ewefe, b́shuntsonowere k'el kúp'etso woshituwe.
19 Waninku zai iya ce mini, “To, don me har yanzu Allah yake ganin laifinmu? Gama wa zai iya tsayayya da nufinsa?”
Eshe «Ik'i shunts keewo k'efosh konuwor falratse, béré bí ashuwots bo shuntso bo fintsosh eegishe boon b́ b́s'aamiyiri» err taan aato falfete.
20 Amma wane ne kai, ya mutum, da za ka mayar wa Allah magana? “Ashe, abin da aka gina zai iya ce wa wanda ya gina shi, ‘Don me ka gina ni haka?’”
Nee ashono! Ik'onton mooshosh eegoneya nfali? Shalon dozets k'ac'o bín dooztsosh «Eegishe hank'o kaldek'at taan ndoozi?» etosh falituwa?
21 Ashe, mai ginin tukwane ba shi da iko yin amfani da yumɓu guda yă gina tukunya domin ayyuka masu daraja da kuma waɗansu don ayyuka marasa daraja?
Eshe shal wozirwo iknaari shali tok'ootse k'ac iko mangosh, k'oshonowere ketts finosh woshde wozosh alo deshatsá?
22 Haka ma aikin Allah yake. Ya so yă nuna fushinsa yă kuma sanar da ikonsa, ya yi haka cikin haƙuri ƙwarai ga waɗanda suka cancanci fushinsa, waɗanda aka shirya domin hallaka?
Ik'o b́fayo kitsosho bíangonowere bek'shosh geeyat t'afiyosh k'antsuwotsi fayi k'ac'uwotsi ayoto k'amare wotiyal eendani?
23 Haka kuma ya so yă sanar da wadatar ɗaukakarsa ga waɗanda suka cancanci jinƙansa, waɗanda ya shirya tun kafin lokaci don ɗaukaka
Han b́ k'aluwere shin mangosh b́k'anitso sheeng b́woto dek'ets k'ac'uwotssh b́mangi ayo kitsoshe.
24 har da mu ma, mu da ya kira, ba daga cikin Yahudawa kaɗai ba amma har ma daga cikin Al’ummai?
Sheeng b́ woto dek'ets k'ac'uwotsnmó ayhudiwots mec'rotse b́woterawon Ik'i ash woterawwotsitsnowere noon s'eegree.
25 Kamar yadda ya faɗa a Hosiya. “Zan kira su ‘mutanena,’ su da ba mutanena ba; zan kuma kira ta ‘ƙaunatacciyata,’ ita da ba ƙaunatacciyata ba,”
Hanwere nebiyiyo Hose'n hank'o eteetsok'one, «Tiash teyawuwotsne ‹Tiashuwotsi› err s'eegetuwe, Shuneerawu ashuwotsnowere ‹Shuneeka› err s'eegetuwe,
26 kuma, “Zai zama cewa a daidai inda aka ce musu, ‘Ku ba mutanena ba,’ za a ce da su, ‘’ya’yan Allah mai rai.’”
Itiye ‹Tiashuwots itnaaliye› eteets beyokoke ‹Beyat beets Ik'o nanaúwotsi› err boon s'eegetuwe.»
27 Ishaya ya ɗaga murya game da Isra’ila ya ce, “Ko da yake yawan Isra’ilawa yana kama da yashi a bakin teku, ragowa ce kaɗai za su sami ceto.
Isayasuwere Israe'el jangosh hank'o eton b́ k'ááro eenshdek'tine b́keewi, «Isra'el nanaúwots taawo aats k'aritsi shiyok'o dab bíayiyaloru boyitse kashituwots múk'nee.
28 Gama Ubangiji zai zartar da hukuncinsa a bisan duniya da sauri kuma ba da ɓata lokaci ba.”
Doonzo b́ ja'arawo kááronat s'eenon bí angsho imetwe.»
29 Yana nan kamar yadda Ishaya ya riga ya faɗa. “Da ba don Ubangiji Maɗaukaki ya bar mana zuriya ba, da mun zama kamar Sodom, da mun kuma zama kamar Gomorra.”
Mank'owere Isayas «Dari jirwotssh doonzo shooko noosh oriyo b́k'azink'ere Sedom kituk'o wotiyank'one b́teshi Gemor kitukok'o wotiyank'one b́teshi» ett shin shin keewure.
30 Me za mu ce ke nan? Ai, Al’ummai da ba su nemi adalci ba, sun same shi, adalcin da yake ta wurin bangaskiya;
Eshe eege no keewiti? Kááwi weero sha'erawu Ik'i ash woterawwots kááw woto bodaatsi, kááwo wotonwere amanar daatsetuwoniye.
31 amma Isra’ila da suka yi ƙwazo wajen bin Dokar adalci, ba su same shi ba.
Ernmó kááw woto daatsit nemo shuuts sha'at teshts Isra'elots, nemo s'eentsosh bomawutsotse kááwok boratsne.
32 Don me? Domin sun yi ƙwazo wajen binta ba ta wurin bangaskiya ba sai dai ta wurin ayyuka. Sun yi tuntuɓe a kan “dutsen sa tuntuɓe.”
«Eegoshe kááwok bodobok'azi?» eteyala bo kááw wottso daatsosh boge amanon b́woterawon finon b́wottsotsne, manshe t'ugwotsn bo k'is'eyi.
33 Kamar yadda yake a rubuce, “Ga shi, na sa dutse a Sihiyona da yake sa mutane yin tuntuɓe da kuma dutsen da yake sa su fāɗi wanda kuwa ya dogara gare shi ba zai taɓa shan kunya ba.”
Manuwere «Hambe! ashuwotsi k'is'iru shútso S'iyonits beezree, Shútsanuwere ashuwotsi k'ic'de'er dikitu s'aloniye, Bín amanituwonmó jiitsratse» ett guut'etsok'one.

< Romawa 9 >