< Romawa 7 >

1 Ba ku sani ba,’yan’uwa, ina magana ne fa da mutanen da suka san doka, cewa dokar tana da iko a kan mutum muddin yana a raye ne kawai.
neke namukagula vanyalukolo vango [ulwakuva nijova na vaanhu vanovikujikagula indaghilo], kuuti indaghilo jikuntema umuunhu pano iva mwumi?
2 Misali, bisa ga doka mace mai aure tana daure ga mijinta muddin mijin yana da rai, amma in mijinta ya mutu, an sake ta ke nan daga dokar aure.
ulwakuva un'dala juno atolilue apinyilue ni ndaghilo kwa mughosi ghwake pano iiva mwumi, neke nave umughosi ghwake ifua iiva hulu kuhuma mu ndaghilo ja vutolue.
3 Saboda haka fa, in ta auri wani yayinda mijinta yana raye, za a ce da ita mazinaciya. Amma in mijinta ya mutu, an sake ta ke nan daga wannan doka, ita kuwa ba mazinaciya ba ce, ko da yake ta auri wani.
pe lino unsiki ghuno umughosi ghwake ale mwumi nave ikukala nu mughosi ujunge, ikemelua muvwafu. neke nave umughosi kwake angafue alihulu kuhuma mu ndaghilo, pe naiva m'bwafu nave ikukala nu mughosi uunge.
4 Saboda haka’yan’uwana, ku ma kun mutu ga dokar ta wurin jikin Kiristi, domin ku zama na wani, gare shi wanda aka tashe shi daga matattu, don mu ba da amfani ga Allah.
pe lino vanyalukolo vango, jumue kange mulyavombilue vafue mu ndaghilo kusila ja m'bili ghwa Kilisite. luli ndiki neke mupate kulunganisia nujunge, kwa mwene juno akasilulivue kuhuma ku vafue neke tuwesie kukumuholela uNguluve imheke.
5 Gama sa’ad da halin mutuntaka yake mulkinmu, sha’awace-sha’awacen zunubi waɗanda dokar ta zuga sun yi ta aiki a jikunanmu, don mu ba da amfani wa mutuwa.
ulwakuva ye tulyale mu lwa m'bili inogheluo sa sambi sika sisimulivue kuhuma mifilungilo fya mavili ghitu ku sila ja ndaghilo na kuvuhola imheke mu vufue.
6 Amma yanzu, ta wurin mutuwa ga abin da dā ya daure mu, an sake mu daga dokar saboda mu yi hidima a sabuwar hanyar Ruhu, ba a tsohuwar hanyar rubutaccen ƙa’ida ba.
neke lino tudindulivue kuhuma kundaghilo. tujifwilile ihali jila jinojatupingagha, neke tupate kutumika mu hali ja Mhepo uMwimike, sio ku hali ija pakali ja malembe.
7 Me za mu ce ke nan? Dokar zunubi ce? Sam, ko kaɗan! Tabbatacce ai, da ban san mene ne zunubi ba in ba ta wurin doka ba. Gama da ban san mene ne ƙyashi yake ba tabbatacce in ba don doka ta ce, “Kada ka yi ƙyashi ba.”
tuti kiki? indaghilo je sambi? Ndali! nambe lino, nanale nikagula isambi najale jivisaghe ku sila ja ndaghilo. ulwakuva nanalejikagula u ndavule indaghilo najale jijova,”nunganoghuaghe”
8 Amma zunubi, da ya sami dama ta wurin umarnin nan, ya haifar a cikina kowane halin ƙyashi iri-iri. Gama in babu doka, zunubi matacce ne.
neke isambi jilyapatile inafasi ku lulaghilo lula kange jikaleta mu mwoojo ghwango uvunogheluo vwoni ulwakuva isambi kisila ndaghilo ijio jifwile.
9 Dā kam ina da rai sa’ad da ban san doka ba; amma da umarni ya zo, sai zunubi ya zaburo da rai na kuma mutu.
najune nilyale mwumi muvwandilo kisila ndaghilo, neke lwati lwisile ululaghilo lula isambi jikapata uvwumi, najune nikafua.
10 Na gane cewa wannan umarnin da aka nufa ya kawo rai, a gaskiya ya jawo mutuwa ce.
ululaghilo lula luno lwale luleta uvwumi lukasyetwike kuuva vufue kalyune.
11 Gama zunubi, da ya sami dama ta wurin umarni, sai ya ruɗe ni, kuma ta wurin umarnin kuwa ya kashe ni.
ulwakuva isambi jilyapatile inafasi ku lulaghilo lula lukanisyangagha. kukilila ululaghilo lula lukanibuda.
12 Saboda haka fa, dokar tana da tsarki, umarnin kuma yana da tsarki, su duka suna da adalci da kuma kyau.
pe indaghilo vwe vwimike nu lulaghilo lula vwe vwimike vwa kyang'aani nu vunono.
13 Abin nan da yana mai kyau, zai kawo mini mutuwa? Ko kaɗan! Amma domin zunubi ya bayyana kansa a matsayin zunubi, sai ya haifar da mutuwa a cikina ta wurin abin da yake mai kyau, domin ta wurin umarnin nan zunubi ya fito da matuƙar muninsa.
pe lino lila lino linono vwale vufue kulyune? nalungavisaghe nahele ku fighono fyoni. neke kuuti isambi jivoneka kuva je sambi kyongo kukilila ilinono lila, jikaletile uvufue nkate jango. ili lilyale kuuti kukilila ululaghilo lula, isambi jighinaghe kuva mbivi kyongo.
14 Mun san cewa doka aba ce ta ruhu; amma ni ba na ruhu ba ne, an sayar da ni a matsayin bawa ga zunubi.
ulwakuva tukagula kuuti isambi uvutengulilo vwake mwe mumwoojo, neke une nilimuunhu ghwa m'bili, vanighusisie paasi pa vusung'ua vwa sambi.
15 Ban gane abin da nake yi ba. Don abin da nakan so yi, ba shi nakan yi ba, sai dai abin da nake ƙi, shi nake yi.
ulwakuva lino nivomba nanikwelevua kyang'haani, ulwakuva lila lino ninoghelua kuvomba, nanivomba, na lilia lino likalasia lyelyene nivomba.
16 In kuma na yi abin da ba na son yi, na yarda da cewa dokar aba ce mai kyau.
neke nave ningavombe lila lino nanilighanile, niva nikwiting'ana ni ndaghilo ja kuva indaghilo je nono.
17 Kamar dai yadda yake, ba ni kaina nake yinsa ba, sai dai zunubin da yake zaune a cikina ne.
neke lino na je numbula jango jene jino jivomba aghuo, looli isambi jino jilinkate jango.
18 Gama na san cewa babu wani abin kirkin da yake zaune a cikina, wato, a mutuntakata. Gama sha’awar yin abu mai kyau kam ina da ita, sai dai ikon yin ne fa babu.
ulwakuva nikagula kuuti, nkate ja m'bili ghwango nalikukala lino linono, ulwakuva ulunogheluo lwa lino linono lulinkate jango, neke nanivomba.
19 Gama abin da nake yi ba shi ne abu mai kyau da nake so in yi ba; a’a, mugun da ba na so in yi, shi ne nake ci gaba da yi.
ulwakuva ilinono lila lino nivaghile kuvomba nanikulivomba, looli ilihosi lino nanilighanile lyelyene nivomba.
20 To, in na yi abin da ba na so in yi, ba ni ba ne nake yinsa, sai dai zunubin nan da yake zaune a cikina.
lino nave nivomba lila lino nanilighanile na nene june nejuno nivomba, looli je sambi jino jikukala n'kate jango.
21 Saboda haka na gane wannan ƙa’ida ce take aiki a cikina. Sa’ad da nake so in yi abu mai kyau, sai in ga cewa mugun nan ne nake yi.
nikagwile kange kuuti mwevule uvutavike nkate jango uvwa kuvomba lino linono, neke kyang'haani uvuhosi vuli nkate jango.
22 Gama a ciki-cikina ina farin cikin da dokar Allah;
ulwakuva nikujihovokela indaghilo ja Nguluve ku vu muunhu uva nkate.
23 amma ina ganin wata doka tana aiki a gaɓoɓin jikina, tana yaƙi da dokar hankalina, tana kuma sa in zama ɗaurarren dokar zunubin da take aiki a gaɓoɓin jikina.
neke nikuvwagha uvutavike vuno navwevwene mufilungilo fya m'bili ghwango. najilutana nu vutavike uvupya muluhala lwango. jikunivomba une kuuva nsung'ua kuvutavike vwa sambi jino mwejili mufilungilo fya m'bili ghwango
24 Kaitona! Wane ne zai cece ni daga wannan jiki mai mutuwa?
une nene muuunhu nyalusukunalo! ghweveni juno kyale ikumoka mu m'bili ughu ghwa vufue?
25 Godiya ga Allah ta wurin Yesu Kiristi Ubangijinmu! Saboda haka fa, ni kaina a cikin hankalina, ni bawa ne ga dokar Allah, amma a mutuntaka, ni bawa ne ga dokar zunubi.
neke luhongesio kwa Nguluve kwa Yesu Kilisite Mutwa ghwitu! pe lino. une kuluhala lwango nikujivombela indaghilo ja Nguluve. looli ku m'bili nikuvuvombela uvutavike vwa sambi.

< Romawa 7 >