< Romawa 6 >
1 Me za mu ce ke nan? Za mu ci gaba da yin zunubi domin alheri yă haɓaka?
pe tuti kii lino? tughendelele mu vuhosi neke uvumosi vwongelele?
2 Sam, ko kaɗan! Mun mutu ga zunubi; ta yaya za mu ci gaba da rayuwa a cikinsa kuma?
Ndali. usue twevano tufwile mu sambi, ndeponu tukukala kange mu uluo?
3 Ko ba ku sani ba cewa dukanmu da aka yi wa baftisma a cikin Kiristi Yesu an yi mana baftismar ne zuwa cikin mutuwarsa?
pe namukagula kuuti vala vano vofughue mwa Kilisite pe vofughue kange muvufue vwake?
4 Saboda haka, an binne mu da shi ke nan, ta wurin baftisma cikin mutuwarsa, domin kamar yadda aka tā da Kiristi daga matattu ta wurin ɗaukakar Uba, haka mu ma mu yi zaman sabuwar rayuwa.
tulyasililue palikimo nu mwene kukilila ulwofugho mu vufue. ulu lulyavombike neke kuuti ndavule uNguluve vule alyasyuluke kuhuma kuvafue kukilila uvwimike vwa Nhaata, neke kuuti najusue ndeponu tughendagha mu vwumi uvupya.
5 In kuwa mun zama ɗaya tare da shi haka a cikin mutuwarsa, tabbatacce mu ma za mu zama ɗaya tare da shi cikin tashinsa daga matattu.
ulwakuva nave tulunganisivue palikimo nu mwene mu kihwanikisio kya vufue kyake, kange tulunganisivua mu vusyukue vwake.
6 Gama mun san cewa an gicciye halayenmu na dā tare da shi domin a kawar da jikin nan mai zunubi don kada mu ƙara zama bayi ga zunubi
usue tukagula kuuti uvumuunhu vwitu vwa pakali vulyapumwike palikimo nave, neke kuuti um'bili ghwa sambi ghunangike. ulu lulyahumile kuuti, natungaghendelelaghe kuva vasung'ua va sambi.
7 domin duk wanda ya mutu an’yantar da shi daga zunubi ke nan.
umwene juno afwile avombilue kuuva nyakyang'haani kuling'ana ni sambi.
8 To, in mun mutu tare da Kiristi, mun gaskata cewa za mu rayu tare da shi kuma.
neke nave tufwile palikimo nu Kilisite, tukwitika kuuti, tukukala palikimo naghwo.
9 Gama mun san cewa da yake an tā da Kiristi daga matattu, ba zai sāke mutuwa ba; mutuwa ba ta da sauran iko a kansa.
tukagula kuuti uKilisite asyululivue kuhuma ku vafue, na kuuti namfue kange. uvufue navungamuvingilile kange.
10 Mutuwar da ya yi, ya mutu ne sau ɗaya tak, saboda yă shafe zunubi, amma rayuwar da yake yi, yana yi ne cikin tarayya da Allah.
ulwakuva ku mhola ja vufue alyafwile mu sambi, alyafwile lwa kamo kene vwimila vooni. nambe lino, uvwumi vuno ikukala, ikukala vwimila Nguluve.
11 Haka ku ma, ku ɗauke kanku matattu ne ga ikon zunubi amma rayayyu cikin tarayya da Allah cikin Kiristi Yesu.
ku sila jijijio, najumue kange lunoghile kukujivalila kuva vafue mu sambi, looli vwumi kwa Nguluve mwa Kilisite Yesu.
12 Saboda haka kada ku bar zunubi yă mallaki jikin nan naku mai mutuwa yă sa ku zama masu biyayya ga mugayen sha’awace-sha’awacensa.
ku uluo isambi najinga ghutemaghe um'bili ghwako neke kuuti ukunuaghe kukusitika inogheluo saake.
13 Kada ku miƙa gaɓoɓin jikinku ga zunubi a matsayin kayan aikin mugunta, sai dai ku miƙa kanku ga Allah, a matsayin waɗanda aka fitar da su daga mutuwa zuwa rai; ku kuma miƙa gaɓoɓin jikinku gare shi a matsayin kayan aikin adalci.
nungahumiaghe imbale sa m'bili ghwako ku sambi ndavule ifkong'hoolo ifisila kyang'haani, looli mujihumiaghe jumue kwa Nguluve ndavule vano vwumi kuhuma kuvufue. kange muhumiaghe imbale sa mavili ghinu hwene fikong'hoolo fya kyang'haani kwa Nguluve.
14 Gama zunubi ba zai zama maigidanku ba, domin ba kwa ƙarƙashin doka, sai dai ƙarƙashin alheri.
namungajamulaghe isambi jikutemaghe. ulwakuva namulipaasi pa ndaghilo, looli paasi pa uvumosi.
15 Me za mu ce ke nan? Za mu ci gaba yin zunubi domin ba ma ƙarƙashin doka sai dai ƙarƙashin alheri? Sam, ko kaɗan!
pe kiki lino? tutende isambi ulwakuva natulipaasi pa ndaghilo looli paasi pa vumosi? Ndali.
16 Ba ku sani ba cewa sa’ad da kuka miƙa kanku ga wani don ku yi masa biyayya a matsayin bayi, ko ku bayi ne ga zunubi, wanda yake kai ga mutuwa, ko kuwa ga biyayya, wadda take kai ga adalci, ashe, ba kun zama bayi ga wannan da kuke yi wa biyayya ba ke nan?
namukagula kuuti kwa mwene juno mukujihumia jumue hwene vavombi, ghwemwene juno umue muuva vavombi vake, umwene juno munoge hile kukumwitika? iji je lweli nambe nave umue mulivasung'ua ku sambi jino jikuvatwalila ku vufue nambe vasung'ua va vwitiki vuno vukuvatwalila ku kyang'haani.
17 Amma godiya ga Allah don ko da yake a dā ku bayi ne ga ikon zunubi, da dukan zuciyarku kun yi biyayya ga irin koyarwar da aka danƙa muku.
neke ahongesivuaghe uNguluve! ulwakuva mulyale vasung'ua va sambi, neke mwitike ku mwoojo ghwoni ndavule mupelilue imbulanisio.
18 An’yanta ku daga zunubi, kun kuma zama bayi ga aikin adalci.
muviklue mulumuli kuhuma mu sambi, muvikilue vasung'ua va kyang'haani.
19 Ina magana ne kamar mutane saboda kun raunana a jikinku. Kamar yadda kuka saba miƙa gaɓoɓin jikinku a bautar abubuwan ƙazanta da mugun aiki a kan mugun aiki, saboda haka yanzu sai ku miƙa su bayi ga aikin adalci mai kai ga zaman tsarki.
nijova ghwene muunhu ulwakuva ja mavotevote gha mavili ghitu.
20 Sa’ad da kuke bayin zunubi, ba ruwanku da aikin adalci.
ulwakuva ndavule mulyahumisie ifilungilo fya mavili ghinu kuva vasung'ua va vulamafu nu vuhosi, mu lululuo muhumiaghe ifilungilo fya mavili ghinu kuva vasung'ua va kyang'haani ku luvalasio. ulwakuva ye muluvasung'ua va sambi mulyale lumuli kutali ni kyang'haani.
21 Wace riba ce kuka samu a lokacin, daga abubuwan nan da yanzu suka zama muku abin kunya? Ƙarshen irin abubuwan nan dai, mutuwa ne!
ku nsiki ughuo, mulyale ni meke jiliku ku mbombo sino lino muvona soni? ulwakuva amahumile gha mbombo isio vwe vufue.
22 Amma a yanzu da aka’yantar da ku daga zunubi kuka kuma zama bayi ga Allah, ribar da kuka samu tana kai ga zaman tsarki, ƙarshenta kuwa rai madawwami ne. (aiōnios )
neke ulwakuva lino muvombilue lumuli ni sambi kange muvombike kuuva vasung'ua va Nguluve, muli ni mheke vwimila uluvalasio. uluhumilo vwe vwumi vwa kusila na kusila. (aiōnios )
23 Gama sakamakon zunubi mutuwa ne, amma kyautar Allah rai madawwami ne a cikin Kiristi Yesu Ubangijinmu. (aiōnios )
ulwakuva uluhombo lwa sambi vwe vufue, looli ilitekelo lya vuvule lya Nguluve vwe vwumi vwa kusila na kusila mwa Kilisite Yesu uMutwa ghwitu. (aiōnios )