< Romawa 6 >
1 Me za mu ce ke nan? Za mu ci gaba da yin zunubi domin alheri yă haɓaka?
Cawhtaw ikawmyihna ni ti lah voei? Qeennaak a pungnaak aham thawlhnaak ni sai hlyk khqoet khqoet nawh nu?
2 Sam, ko kaɗan! Mun mutu ga zunubi; ta yaya za mu ci gaba da rayuwa a cikinsa kuma?
Am ni! Ningnih thawlh awh nik thi hawh thawlh awh ikawmyihna ni hqing hly bak bak nu?
3 Ko ba ku sani ba cewa dukanmu da aka yi wa baftisma a cikin Kiristi Yesu an yi mana baftismar ne zuwa cikin mutuwarsa?
Jesu Khrih awh baptisma ak hu ningnih boeih taw a thihnaak awh baptisma ni hu hawh uhy, tice am nami sim nawh nu?
4 Saboda haka, an binne mu da shi ke nan, ta wurin baftisma cikin mutuwarsa, domin kamar yadda aka tā da Kiristi daga matattu ta wurin ɗaukakar Uba, haka mu ma mu yi zaman sabuwar rayuwa.
Cedawngawh baptisma huhnaak ak caming amah ingqawi pup haih na ni awm uhy, ningnih awm hqingnaak ak thai ing ni hqingnaak thai aham, Pa boeimangnaak ing Khrih ce thihnaak awhkawng thawh sak tlaih hy.
5 In kuwa mun zama ɗaya tare da shi haka a cikin mutuwarsa, tabbatacce mu ma za mu zama ɗaya tare da shi cikin tashinsa daga matattu.
Vemyihna a thihnaak awh amah ing ni tuqu awhtaw, a thawhtlaihnaak awhawm amah ingqawi tuqu na ni awm lawt kawm uh.
6 Gama mun san cewa an gicciye halayenmu na dā tare da shi domin a kawar da jikin nan mai zunubi don kada mu ƙara zama bayi ga zunubi
Thawlh tamnaana amni awm voel unawh, thawlh pumsa a qeeng thainaak aham, nik thlang khqym ce thinglam awh heen na awm hawh hy, tice ni sim uhy.
7 domin duk wanda ya mutu an’yantar da shi daga zunubi ke nan.
Ikawtih uawm ak thi ak thlang taw thawlhnaak awhkawng loet hawh hy.
8 To, in mun mutu tare da Kiristi, mun gaskata cewa za mu rayu tare da shi kuma.
Khrih ingqawi ni thih haih hawh awhtaw, amah ing ni hqing tlaih lawt kaw, tice nik cangna uhy.
9 Gama mun san cewa da yake an tā da Kiristi daga matattu, ba zai sāke mutuwa ba; mutuwa ba ta da sauran iko a kansa.
Khrih taw thihnaak awhkawng thawh na a awm hawh dawngawh, Anih ce am thi thai voel hy; thihnaak ing ak khanawh boei na am awm thai voel hy, tice ni sim uhy.
10 Mutuwar da ya yi, ya mutu ne sau ɗaya tak, saboda yă shafe zunubi, amma rayuwar da yake yi, yana yi ne cikin tarayya da Allah.
Thihnaak awh a thihnaak cetaw, thlang boeih aham hypboet na a thihnaak na awm hy; Cehlai hqingnaak awh a hqingnaak ce bai taw Khawsa benna ni a hqing hy.
11 Haka ku ma, ku ɗauke kanku matattu ne ga ikon zunubi amma rayayyu cikin tarayya da Allah cikin Kiristi Yesu.
Cemyih lawt na, thawlhnaak awh ak thi hawhna ngai qu nawh Khawsa ben awhtaw Jesu Khrih awh ak hqingna ngai qu uh.
12 Saboda haka kada ku bar zunubi yă mallaki jikin nan naku mai mutuwa yă sa ku zama masu biyayya ga mugayen sha’awace-sha’awacensa.
Pumsa ngaihnaak amak leek ce am nami hquut aham ak thi thai na pum ce thawlhnaak ing koeh uk seh.
13 Kada ku miƙa gaɓoɓin jikinku ga zunubi a matsayin kayan aikin mugunta, sai dai ku miƙa kanku ga Allah, a matsayin waɗanda aka fitar da su daga mutuwa zuwa rai; ku kuma miƙa gaɓoɓin jikinku gare shi a matsayin kayan aikin adalci.
Nami pum i ikawmyih awm thawlh amak leek sainaak aham koeh pe law uh, cehlai thihnaak awhkawng nami hqing tlaih hawh amyihna nami pum ce Khawsa venawh pe uh; dyngnaak sainaak aham nami pum ce pe law uh.
14 Gama zunubi ba zai zama maigidanku ba, domin ba kwa ƙarƙashin doka, sai dai ƙarƙashin alheri.
Anaa ak kaiawh am awm u tiksaw qeennaak ak kaiawh nami awm hawh dawngawh, thawlhnaak ce nangmih a boeina am awm voel kaw.
15 Me za mu ce ke nan? Za mu ci gaba yin zunubi domin ba ma ƙarƙashin doka sai dai ƙarƙashin alheri? Sam, ko kaɗan!
Cawhtaw ikawmyihna a awmnaak hy voei? Anaa ak kaiawh amni awm voel hawh nawh qeennaak ak kaiawh ni awm hawh dawngawh thawlhnaak nik sai hly uh nu? Am ni!
16 Ba ku sani ba cewa sa’ad da kuka miƙa kanku ga wani don ku yi masa biyayya a matsayin bayi, ko ku bayi ne ga zunubi, wanda yake kai ga mutuwa, ko kuwa ga biyayya, wadda take kai ga adalci, ashe, ba kun zama bayi ga wannan da kuke yi wa biyayya ba ke nan?
Tamnamyihna thlang ak awi ngai aham na pum ce thlang a venawh na peek awh, thihnaak na anik zawikung thawlh a tamnaana na awm awhawm, dyngnaak na anik sawikung awingainaak awh na awm awh awm awi nang ngai peek thlang a tamnaana awm hyk ti tice am na sim nawh nu?
17 Amma godiya ga Allah don ko da yake a dā ku bayi ne ga ikon zunubi, da dukan zuciyarku kun yi biyayya ga irin koyarwar da aka danƙa muku.
Thawlh tamnaa na awm hlai uhyk ti, nangmih a venawh khoem sak na ak awm anaa awi ce kawlung tang tang ing nami pawm awh, Khawsa venawh zeelnaak ta nyng.
18 An’yanta ku daga zunubi, kun kuma zama bayi ga aikin adalci.
Nangmih taw thawlhnaak awhkawng loet u tiksaw dyngnaak a tamnaa nani nami awm hawh hy.
19 Ina magana ne kamar mutane saboda kun raunana a jikinku. Kamar yadda kuka saba miƙa gaɓoɓin jikinku a bautar abubuwan ƙazanta da mugun aiki a kan mugun aiki, saboda haka yanzu sai ku miƙa su bayi ga aikin adalci mai kai ga zaman tsarki.
Thaawmnaak am nami taak dawngawh thlanghqing awih kqawn nani kak kqawn law hy. Nangmih ing nami pum ak keek ce amak ciimcaih ing thawlh amak leek sainaak benawh nami peek khawi amyihna, tuh ciimcaihnaak benna ak sawikung dyngnaak benna nami pum ak keek ce pe law lah uh.
20 Sa’ad da kuke bayin zunubi, ba ruwanku da aikin adalci.
Thawlh a tamnaa na nami awm awh, dyngnaak pinzen ak khui awhkawng ngaihding uhyk ti.
21 Wace riba ce kuka samu a lokacin, daga abubuwan nan da yanzu suka zama muku abin kunya? Ƙarshen irin abubuwan nan dai, mutuwa ne!
Chahqai phyihkawt na ak awm cee awhkaw ik-oeih nami saikhqi ce hawihkhangnaak ak thaih ikaw a awm? Cawhkaw ak thaih taw thihnaak doeng ni!
22 Amma a yanzu da aka’yantar da ku daga zunubi kuka kuma zama bayi ga Allah, ribar da kuka samu tana kai ga zaman tsarki, ƙarshenta kuwa rai madawwami ne. (aiōnios )
Cehlai tuh awhtaw thawlh ak khuiawh kawng loet hawh u tiksaw Khawsa a tamna nani nami awm hawh, ce a hawihkhangnaak taw dyngnaak na awm nawh, ak thaih taw kumqui hqingnaak na awm hy. (aiōnios )
23 Gama sakamakon zunubi mutuwa ne, amma kyautar Allah rai madawwami ne a cikin Kiristi Yesu Ubangijinmu. (aiōnios )
Ikawtih thawlh phu taw thihnaak na awm hy, cehlai Khawsa a themzo pek taw ningnih a Bawipa Jesu Khrih awh kumqui hqingnaak ni. (aiōnios )