< Romawa 5 >

1 Saboda haka, da yake an same mu marasa laifi ta wurin bangaskiya, muna da salama tare da Allah ta wurin Ubangijinmu Yesu Kiristi,
ulwakuva tuvalilue ikyang'haani ku sila ja lwitiko, tulinulutengano lwa Nguluve ku sila ja Mutwa ghwitu Uyesu Kilisite.
2 ta wurinsa ne muka sami shiga wannan alherin da muke tsaye yanzu, ta wurin bangaskiya. Muna kuma farin ciki a begen ɗaukakar Allah.
kukilila umwene usue tuli ninafasi ku sila ja lwitiko mu vumosi uvu vuno nkate jake tukwima. tuhovokela ulukangasio luno uNguluve ikitupela vwimila pa mbele, ulukangasio luno tutangana mu vwimike vwa Nguluve.
3 Ba haka kawai ba, amma muna kuma da farin ciki cikin shan wuyanmu, gama mun san cewa shan wuyan nan takan haifi jimiri;
na lye ili lyene, kange tuhovoka mu lupumuko lwitu. tukagula kuuti imhumhuko sihola ulugudo.
4 jimiri kuma yakan kawo hali mai kyau; hali mai kyau kuma yakan sa bege.
ulugudo luhola kukwitika na kukwitika kuhola ulukangasio vwimila pambele.
5 Bege kuwa ba ya ba mu kunya, domin Allah ya zuba ƙaunarsa a zukatanmu ta wurin Ruhu Mai Tsarkin da ya ba mu.
ulukangasio ulu nalukutudenya inumbula ulwakuva ulughano lwa Nguluve luli nkate mu moojo ghitu kukilila uMhepo uMwimike juno uNguluve alyamwumisie kulyusue.
6 Kun ga, a daidai lokaci, yayinda muke marasa ƙarfi, Kiristi ya mutu saboda waɗanda ba su san Allah ba.
pano tulyale vavotevote, mu n'siki ghula ghula uKilisite alyawile vwimila avahosi.
7 Da ƙyar wani yă mutu saboda mai adalci, ko da yake saboda mutumin kirki wani zai iya ƙarfin hali yă mutu.
ulwakuva lwumu umuunhu jumo kuufua vwimila unya kyang'haani. ulu kwekuuti, pamonga umuunhu ale ighela kuua vwimila umuunhu umugholofu.
8 Amma Allah ya nuna mana ƙaunarsa a wannan. Tun muna masu zunubi tukuna, Kiristi ya mutu dominmu.
neke uNguluve atuvonisie ulughano lwake kulyusue ulwakuva unsiki ghuno tulyale vanya sambi uKilisite alyafwile vwimila jitu.
9 Da yake yanzu mun sami zama marasa laifi ta wurin jininsa, ashe kuwa za a cece mu daga fushin Allah ta wurinsa!
pepano kukila ghoni lino ulwakuva tuvalilue ikyang'haani mu danda jake ku ilio tupokua kuhuma mu ng'alaasi ja Nguluve.
10 Gama in kuwa, sa’ad da muke abokan gāban Allah, aka sulhunta mu da shi ta wurin mutuwar Ɗansa, ashe, da yake an sulhunta mu, za mu sami ceto ta wurin ransa!
ulwakuva nave unsiki ghuno tulyale valugu uNguluve alyatusambanisie ku sila ja vufue vwa n'swambe, kanono fiijo ati atusambinie tupokua ku vwumi vwake.
11 Ba ma haka yake kawai ba, har muna farin ciki da Allah ta wurin Ubangijinmu Yesu Kiristi, wanda ta wurinsa yanzu muka sami sulhu.
na lwe ulu lwene, looli kange tuhovoka kwa Mutwa Yesu Kilisite, kukilila umwene lino twupile ulusambanio ulu.
12 Saboda haka, kamar yadda zunubi ya shigo duniya ta wurin mutum ɗaya, mutuwa kuma ta wurin zunubi, ta haka kuwa mutuwa ta shafi dukan mutane, domin dukan mutane sun yi zunubi.
pe lino, nave kukilila kwa muunhu jumo uvuhosi vulingile mu iisi, kusila iji uvufue vulingile kusila ja sambi, nu vufue vukakwilana ku vaanhu vooni, ulwakuva vooni valyatendile isambi.
13 Gama kafin a ba da doka, zunubi yana nan a duniya. Amma ba a lissafin zunubi inda babu doka.
ulwakuva kuhanga isambi jilyale pa iisi, neke isambi najivalilue pano kusila ndaghilo.
14 Duk da haka, mutuwa ta yi mulki tun Adamu har yă zuwa Musa, ta yi mulki har ma a kan waɗanda ba su yi zunubi ta wurin taka umarni kamar yadda Adamu ya yi ba. A wata hanya dai Adamu shi ne kwatancin wani mutumin nan mai zuwa.
nambe lino, uvufue vulyatemilue kuhuma uAdamu naju Moose nambe ku vala vano navalyavombile uvuhosi ndavule uAdamu naalyale mwitiki juno ghwe kihwani kya jula juno ikwisa.
15 Amma kyautan nan dabam take da laifin nan. Gama in mutane da yawa sun mutu saboda laifin mutum ɗayan nan, to, ai, alherin Allah da kuma kyautan nan mai zuwa ta wurin alherin mutum ɗayan nan, Yesu Kiristi, ya shafi mutane da yawa!
neke nambe lino, ilitekelo lya vuvule naghwe nkole. ulwakuva nave mu nkole ghwa jumo vinga valyafwile, lunono kukila uvumosi vwa Nguluve ni litekelo ku vumosi vwa muunhu jumo, uYesu Kilisite vughinile kukwongelela ku viinga.
16 Kyautar Allah kuwa ba kamar sakamakon da ya bi zunubin mutum gudan nan ba ne, Hukuncin ya bi zunubin mutum gudan nan, ya kuma kawo hallaka, amma kyautar ta bi laifofin masu yawa ta kuma sa Allah ya gan mu a matsayin marasa laifi.
ulwakuva ilitekelo naghe mahumile gha jula juno alyavombile isambi. ulwakuva ku lubale ulunge uvuhighi vwa ng'alasi vulisile ku nkole ghwa muunhu jumo neke ku lubale ulunge ikipeelua kya vuvule kino kihuma kwa kuvalilua ikyang'haani kilisile ye amakole minga.
17 Gama in, ta wurin laifin mutum ɗaya, mutuwa ta yi mulki ta wurin mutum ɗayan nan, ashe, waɗanda suka sami kyautar alherin Allah a yalwace da kuma kyautar adalci za su yi mulki a wannan rayuwa ta wurin mutum ɗayan nan, Yesu Kiristi.
lwakuva nave ku nkole ghumo, uvufue vulyatemilue kukilila jumo, kukila kyongo vala vano vilikwupila uvumosi vwinga palikimo ni kipeelua kya kyang'haani vilitema kukilila uvwumi vwa jumo, juno ghwe Yesu Kilisite.
18 Saboda haka, kamar yadda sakamakon laifin mutum guda ya jawo hallaka ga dukan mutane, haka ma sakamakon aikin adalci guda ya sa Allah ya same mu marasa laifi, wannan kuwa kawo rai ga dukan mutane.
pe lino, nave kukilila unkole ghumo ghwene vooni valyisile ku vuhighi, nambe ulakuva ombombo jimo ija kyang'haani kulisile kuvalilua ikyang'haani ja vwumi ku vaanhu vooni.
19 Gama kamar yadda ta wurin rashin biyayyar mutum guda, mutane masu yawa suka zama masu zunubi, haka kuma ta wurin biyayyar mutum guda, mutane da yawa za su zama masu adalci.
ulwakuva nave kuki kukwitikalila isambi sa muunhu jumo vinga vavombilue kuva vanyasambi, kange uvwitiki vwa muunhu jumo vinga vivombua kuva vanyakyang'haani.
20 An ba da dokar don mu ga yadda laifi yake da girma. Amma da zunubi ya ƙaru, sai alheri ya ƙaru sosai,
neke indaghilo jikingile palikimo, neke kuuti unkole ghuwesi kukwilana. neke pala pano isambi jikakililile na kuuva nyinga, uvumosi vukengelelile nambe kukila.
21 domin, kamar yadda zunubi ya yi mulki cikin mutuwa, haka ma alheri yă yi mulki ta wurin adalci yă kuwa kawo rai madawwami ta wurin Yesu Kiristi Ubangijinmu. (aiōnios g166)
ulu lulyahumile neke kuuti, ndavule isambi fino jilyatemile ku vufue pepano na vuvumosi ndeponu vutema kukilila ikyang'haani vwimila uvwumi vwa kusila na kusila kukilila uYesu Kilisite uMutwa ghwitu. (aiōnios g166)

< Romawa 5 >