< Romawa 4 >

1 To, me za mu ce Ibrahim kakan kakanninmu ya gani game da wannan batu?
Tulowa longela namani kai panga Abraham, Tate bitu kwa ndela yenga, Apatikine?
2 In fa da gaske ne Ibrahim ya sami kuɓuta ta wurin ayyuka, yana da abin da zai yin taƙama da shi ke nan, amma ba a gaban Allah ba.
Kwa Mana manaitei Abraham abalangilwe haki kwa matendo apeba na sababu ya kulumba, ila sio nnonge ya Nnongo.
3 Me Nassin ya ce? “Ibrahim ya gaskata Allah, aka kuma lissafta wannan adalci ne a gare shi.”
Kwani maandiko gabaya buli?”Abraham amwamini Nnongo, na abalangilwe panga abi na haki”.
4 To, sa’ad da mutum ya yi aiki, ba a lissafta ladan aikinsa a matsayin kyauta, sai dai a matsayin hakkinsa.
Tumbwe kwa mundu jwa pangage lyengo, libilwa kwake kwa ubaya lili kwa bule ila ni haki yake.
5 Amma fa, game da mutumin da ba ya aiki sai dai dogara ga Allah wanda yake kuɓutar da masu mugunta, akan lissafta bangaskiyarsa a matsayin adalci ne.
Ila kwa mundu jwange panga lyengo ila amwombilwa jwembe amalangwa haki jwa bile Lili mcha Nnongo, imani yake mundu jwo ibalangilwe panga ibi na haki.
6 Dawuda ya faɗi haka sa’ad da ya yi magana game da albarkar da aka yi wa mutumin da Allah ya lissafta adalci a gare shi, ba don yă yi ayyuka ba.
Daudi na jwembe alongela kuhusu baraka kwa mundu ambae Nnongo amalanga haki bila matendo.
7 “Masu albarka ne waɗanda aka gafarta laifofinsu, waɗanda aka kuma rufe zunubansu.
Akojike, “Babalikilwe balo masambi gabe basamiilwe na bembe nembe ubaya wabe utiwikejelwa.
8 Mai albarka ne mutumin da Ubangiji ba zai taɓa lissafta zunubansa ba.”
Atibalikilwa mundu julo ambae Nnongo amalangwa lili na dhambi.
9 Shin, wannan albarkar a kan masu kaciya ne kawai, ko kuwa har da marasa kaciya ma? Mun sha faɗi cewa an lissafta bangaskiyar Ibrahim adalci ne a gare shi.
Buli baraka yii ibii'kwaajili ya bandu babainilwe bai, au na babakotwike inilwa? mana twenda longela, “Kwa Abraham aminia kwake yabalangilwe panga haki”.
10 A kan wane hali ne aka lissafta masa? Bayan da aka yi masa kaciya ne, ko kuwa kafin kaciyar? Ba bayan an yi masa kaciya ba ne, amma kafin a yi masa kaciya!
Ivi twabalangilwe kitiwi? Wakati Abraham ainilwe au bado inilwa? Yabilelii ainilwe, Ila abi bado inilwa.
11 Ya kuma karɓi alamar kaciya, hatimin adalcin da yake da shi ta wurin bangaskiya tun yana marar kaciya. Saboda haka fa, ya zama mahaifin dukan waɗanda suka gaskata domin su ma a lasafta su masu adalci ne, ba tare da an yi musu kaciya ba.
Abraham apoki alama ya likombe. Agogo wabile muhuri yelo haki ya imani abile nayo tayari kabla ana inilwa-lii. Matokeo gake ga alama aye abalangilwe panga Tate ba bahamini, hata bange inilwa kwinama panga hakinga yabalangilwa.
12 Ya kuma zama mahaifin masu kaciya waɗanda ba kaciya kaɗai suke da ita ba amma har ma suna bin gurbin bangaskiyar da mahaifinmu Ibrahim yake da ita kafin aka yi masa kaciya.
Ayiee inamana Abraham bampangite tate ba torati sio bainama babainilwe bai, ila hata balo babakotwike kwikote njayo lati bitu Abraham. Nayee nga imani yabile nayo kwa bange inilwa.
13 Ba ta wurin doka ce Ibrahim da zuriyarsa suka sami alkawarin cewa zai zama magājin duniya ba, amma sai dai ta wurin adalcin da yake zuwa ta wurin bangaskiya.
Mana yabile-lii kwa seliya kwamba ahadi ipiyilwe kwa Abraham na kwa lukolo lwake, ahadi panga barithi lunia. Ilaa yapitya mu haki ya imani.
14 Gama da a ce masu kiyaye doka ne magāda, ai, da bangaskiya ba ta da amfani, alkawarin kuma ya zama banza,
Mana itei mana ya panga balo ba seliya ga'barithi, imani ibile ya bule, Na mwatu aidile ingalabwike.
15 domin doka tana jawo fushi ne. Kuma inda babu doka babu keta umarni ke nan.
Mana seliya ileta ukale, lakini palo panga seliya ntupu. napabile kotoka utii.
16 Saboda haka, alkawari yakan zo ta wurin bangaskiya ne, domin yă zama ta wurin alheri, don a tabbatar wa dukan zuriyar Ibrahim ba kawai ga waɗanda suke na doka ba amma har ma ga waɗanda suke na bangaskiyar Ibrahim. Shi ne kuwa mahaifinmu duka.
Kwasababu yeipitya kwa imani, linga ibe kwa neema. Matokeo gake, ahadi ibii dhaili kwa lukolo lwote, Na lukolo lokisabe ngabatangite seliya bai-lii, ila na balo ba imani ya Abraham. Mana jwembe Tate bitu twa boti.
17 Kamar yadda yake a rubuce cewa, “Na mai da kai uban al’ummai masu yawa.” Shi ubanmu ne a gaban Allah, wanda a cikinsa ya gaskata, Allahn da yake ba da rai ga matattu, yake kuma kiran abubuwan da ba su kasance ba su zama kamar sun kasance.
Kati mwaiandikilwe, “Nikupangite panga tate ba nnema goti”. Abraham abile nkati ya upeo wa julo jwa aminile, yani, Nnongo jwapeya maiti ukoto na kugayeya makowe gaga kotwike bali ngagaweze baa.
18 Saɓanin dukan bege, Ibrahim cikin bege ya gaskata, haka kuwa ya zama uban al’ummai masu yawa, kamar yadda aka riga aka faɗa masa cewa, “Haka zuriyarka za tă zama.”
Licha ya ali yoti ya panjaa, Abraham kwojasili aliaminiya Nnongo kwa machoba gagaisa. Ndomana abile tati ba mataifa ganansima. bokana silo sakilongelikwe “Ngamwalowa baa lukolo lwako.
19 Ba tare da ya bar bangaskiyarsa ta yi rauni ba, ya fuskanci gaskiyan nan mai cewa jikinsa mai tsufa matacce ne, da yake yana da shekara wajen ɗari, mahaifar Saratu kuma matacciya ce.
Jwembe abile-lii mpungufu muimani. Abraham ayeketi panga kuwa jenga yake mwene iyomwile was abile na miaka karibu mia jimo. Kaibile na hali yowa ya ndumbo ya Sara.
20 Duk da haka bai yi shakka ta wurin rashin bangaskiya game da alkawarin Allah ba, sai ma ya ƙara ƙarfafa ga bangaskiyarsa, ya kuma ɗaukaka Allah,
Lakini mwanja mwa mwaidi Nnongo, ........
21 yana kuma da cikakken tabbaci cewa Allah yana da iko yă cika abin da ya yi alkawari.
Atangite yo panga che'lo cha mwaidi, Nnongo kaiabi na uwezo wo kamilisha.
22 Shi ya sa, “aka lissafta adalci a gare shi.”
Naji nembe yabalalangilwe kasake panga haki.
23 Kalmomin nan, “aka lissafta a gare shi” ba a rubuta su saboda shi kaɗai ba ne,
Naandikilwa soon kwa faida yake bai.
24 amma saboda mu ma, mu da Allah zai lissafta adalci, mu da muka ba da gaskiya gare shi da ya tashe Yesu Ubangijinmu daga matattu.
Yaandikilwe kwa faida jitu twenga. Kwabakilwe balangilwa, Twenga twatuaminiya nkati ya jwembe jwa mfufuwite Nngwana witu Yesu buka mukiwo.
25 An miƙa shi ga mutuwa saboda zunubanmu, aka kuma tashe shi zuwa rai saboda Allah zai same mu marasa laifi.
Ajo nga yolo jwapijilwe kwa mwanja ga makosa gitu na kunyonya lenga tupate balangilwa kwa haki.

< Romawa 4 >