< Romawa 3 >

1 To, mece ce ribar zama mutumin Yahuda, ko kuwa mene ne amfanin kaciya?
Wu, Myawudi ana chindu choki chingi chechiyonjokisi kuliku vandu vangi? Amala kudumula jandu kuna chiyonjokesu?
2 Akwai riba ƙwarai ta kowace hanya! Da farko dai, su ne aka danƙa wa kalmomin nan na Allah.
Ena, chivili chiyonjokesu. Kutumbula, Chapanga avagotolili Vayawudi ujumbi waki.
3 Amma a ce waɗansu ba su da bangaskiya fa? Rashin bangaskiyarsu nan zai shafe amincin Allah?
Nambu yivya wuli ngati vangi vavi vangasadika? Wu, lijambu lenili yati liwusa usadikika wa Chapanga?
4 Ko kaɗan! Bari Allah yă zama mai gaskiya, kowane mutum kuma yă zama maƙaryaci. Kamar yadda yake a rubuce cewa, “Gama a tabbatar kana da gaskiya, sa’ad da ka yi magana, ka kuma yi nasara sa’ad da ka yi shari’a.”
Hati padebe! Leka Chapanga alolekana mchakaka magono goha, hati ngati kila mundu mdese. Ngati Mayandiku Gamsopi chegijova, “Kila pewijova, ulangisa uchakaka, pevakuhamula, yati wihotola pevakutakili.”
5 Amma in rashin adalcinmu ya bayyana adalcin Allah a fili, me za mu ce ke nan? Za mu ce Allah ya yi rashin adalci ke nan da ya saukar da fushinsa a kanmu? (Ina magana kamar yadda mutum zai yi ne.)
Nambu, ngati uhakau witu ulangisa Chapanga ikita gabwina, hinu tijova wuli? Wu, tijova Chapanga ibuda peakutihamula? Penapa nilongela chiumundu.
6 Sam, ko kusa! Da a ce haka ne, ta yaya Allah zai shari’anta duniya?
Hati padebe! Ngayivyai naha, Chapanga ngaihotola wuli kuvahamula vandu voha va pamulima?
7 Wani zai iya ce, “In a dalilin ƙaryata, gaskiyar Allah ta ƙara bayyana, har aka ƙara ɗaukaka shi, to, ta yaya zan zama mai zunubi, in ƙaryata tana kawo ɗaukaka ga Allah?”
Mundu ihotola kukota, “Ngati udese wangu yati utangatila kulangisa neju uchakaka wa Chapanga na kulangisa ukulu waki, hinu ndava kyani nihamuliwa kuvya nimbudili Chapanga!”
8 In haka ne, “Ba sai mu yi ta yin mugunta don yă zama hanyar samun nagarta ba”? Kamar yadda masu baƙar magana game da mu suna cewa wai haka muke faɗa. Tabbatacce za a hukunta irin waɗannan da hukuncin da ya dace da su.
Hinu ndava kyani tijova lepi, tikitayi gahakau ndi tipatayi gabwina! Vandu vatiligili, vakajova kuvya nene niwula chenicho. Yati vihamuliwa ngati cheyiganikiwa.
9 To, me za mu ce ke nan? Mun fi su ke nan? Ina, ko kaɗan! Mun riga mun zartar cewa da Yahudawa da Al’ummai duk suna a ƙarƙarshin zunubi.
Hinu tijova kyani? Wu, Tavayawudi tavabwina kuliku vandu vangi? Hati padebe! Ngati chenivajovili pakutumbula kuvya Vayawudi na vandu vangali Vayawudi voha vetalaliwa na kubuda.
10 Kamar yadda yake a rubuce cewa, “Babu wani mai adalci, babu ko ɗaya;
Ngati Mayandiku Gamsopi chegijova, “Kawaka hati mmonga mweavili mbwina palongolo ya Chapanga!
11 babu wani mai fahimta, babu wani mai neman Allah.
Kawaka mundu mweamanyili, mewa kawaka hati mmonga mweinogela kumlonda Chapanga.
12 Duk sun kauce gaba ɗaya, sun zama marasa amfani; babu wani mai aikata nagarta, babu ko ɗaya.”
Voha vamlekili Chapanga, voha vabudili, kawaka mweikita gabwina, kawaka hati mmonga.
13 “Maƙogwaronsu kamar buɗaɗɗun kaburbura ne, harsunansu suna yin ƙarya.” “Dafin mugun maciji yana a leɓunansu.”
Malovi gavi ginunga ngati litinda leligubukuliwi, lulimi lwavi lumemili udese, Mu milomo yavi gihuma malovi gana chimatila ngati cha liyoka.
14 “Bakunansu sun cike da la’ana da ɗacin rai.”
Milomo yavi yimemili likoto na lipyanda.
15 “Ƙafafunsu suna saurin kai su zuwa ga zub da jini;
Vandu avo vihamba kanyata kukoma vandu,
16 hallaka da baƙin ciki suna ko’ina a hanyoyinsu,
Poha pevihamba vihalabisa na kuleka mang'ahiso.
17 ba su kuma san hanyar salama ba.”
Vamanyili lepi kutama cha uteke.
18 “Babu tsoron Allah a idanunsu.”
Vakumyogopa lepi Chapanga hati padebe.”
19 Yanzu mun san cewa dukan abin da doka ta ce, tana magana ne ga waɗanda suke ƙarƙarshin doka, saboda a rufe kowane baki; dukan duniya kuma ta ba da lissafin kanta a gaban Allah.
Hinu timanyili kuvya malagizu ga Musa peyijova na vandu vala veviganikiwa kulongoswa na malagizu, muni kila mundu akotoka kuhotola kujikengelela, na vandu voha vahamuliwa na Chapanga.
20 Saboda haka babu wanda Allah zai ce da shi mai adalci ta wurin kiyaye doka kawai; a maimako, ta wurin doka ne muke sane da zunubi.
Muni kawaka mundu yoyoha mweiyidikiwa kuvya mbwina palongolo ya Chapanga kwa kuyidakila Malagizu. Nambu malagizu gakutikita timanya kubuda.
21 Amma yanzu an bayyana wani adalci daga Allah, wannan adalcin bai danganta ga doka ba, Doka da Annabawa suna ba da shaida game da wannan adalci.
Nambu hinu, njila ya Chapanga ya kuvayidikila vandu kuvya vabwina palongola yaki yimali kumanyikana. Njila yeniyi yihuvalila lepi Malagizu ga Musa. Hati hitabu ya Malagizu vyeviyandikwi na Musa na vamlota Chapanga vijova lijambu lenili.
22 Wannan adalcin Allah yana zuwa ta wurin bangaskiya a cikin Yesu Kiristi ga dukan waɗanda suka ba da gaskiya ne. Ba bambanci,
Chapanga akuvakita vandu kuvya vabwina palongolo yaki kwa kumsadika Yesu Kilisitu. Chapanga ikita chenichi kwa voha vevakumsadika Kilisitu, kawaka mlekengano kwa Vayawudi na vandu vangali Vayawudi.
23 gama duka sun yi zunubi suka kuma kāsa ga ɗaukakar Allah,
Vandu voha vambudili Chapanga na vavi kutali na ukulu wa Chapanga.
24 an kuma kuɓutar da su kyauta ta wurin alherinsa bisa ga aikin fansar da ya zo ta wurin Yesu Kiristi.
Nambu kwa njombi waka ya ubwina wa Chapanga, vandu voha viyidikiwa kuvya vabwina kwa njila ya Yesu Kilisitu mweakuvagombola.
25 Allah ya miƙa Yesu Kiristi a matsayin hadayar kafara, ta wurin bangaskiya cikin jininsa. Ya yi haka domin yă nuna adalcinsa, domin a cikin haƙurinsa bai hukunta zunuban da aka aikata a dā ba
Chapanga amuwusili Yesu avya luteta, muni kwa ngasi yaki ahotola avalekekesa vandu kumbudila Chapanga kwa sadika yavi kwa Yesu Kilisitu. Akitili chenicho muni alangisa ubwina waki palongolo ya vandu. Kwakona Kilisitu kufwa Chapanga alolili ndu changali kuvabuna ndava ya mabudilu gavi.
26 ya yi haka domin yă nuna adalcinsa a wannan lokaci, saboda yă zama mai adalci da mai kuɓutar da waɗanda suke ba da gaskiya a cikin Yesu.
Nambu kwa lukumbi ulu amuwusili Yesu muni kulangisa mwene ndi mbwina, na kwa kukita chenicho Chapanga ilangisa kuvya mwene ndi mbwina na ihotola kuvakita vandu kuvya vabwina palongolo yaki kwa kumsadika Yesu.
27 To, me za mu yi taƙama a kai? Babu wani abin da zamu yi taƙama a kai. A kan wace ƙa’ida ce za mu yi taƙama? Ta hanyar bin doka ne? A’a, sai dai ta wurin bangaskiya.
Hinu tihotola kumekela kyani? Kawaka! Ndava kyani! Wu, mundu ihotola kumeka ndava kuyidakila Malagizu ga Chapanga? Lepi! Nambu muni tikumsadika Yesu Kilisitu.
28 Gama mun tsaya a kan cewa ta wurin bangaskiya ne ake kuɓutar da mutum, ba ta wurin kiyaye doka ba.
Ndava muni tilola kuvya Chapanga akumkita mundu kuvya mbwina palongolo yaki kwa njila ya sadika, lepi kwa kuyidakila Malagizu.
29 Allah ɗin, Allahn Yahudawa ne kaɗai? Shi ba Allahn Al’ummai ba ne? I, shi Allahn Al’ummai ne ma,
Wu, Chapanga ndi Chapanga wa Vayawudi vene ndu? Wu mwene lepi Chapanga wa vandu vangali Vayawudi mewawa? Ena, mwene ndi Chapanga wa vandu vangali Vayawudi mewawa.
30 da yake Allah ɗaya ne kaɗai, shi kuma zai kuɓutar da masu kaciya bisa ga bangaskiya da kuma marasa kaciya ta wurin wannan bangaskiya ɗin.
Chapanga ndi mmonga, na akuvakita Vayawudi vavya vabwina palongolo yaki kwa sadika yavi, mewawa akuvakita vandu vangali Vayawudi vavyayi vabwina palongolo yaki kwa njila ya sadika yiyoyo.
31 To, za mu soke dokar saboda wannan bangaskiyar ne? Ko kaɗan! A maimako, sai ma tabbatar da ita muke yi.
Wu, hinu tikuyivika kutali Malagizu kwa sadika iyi? Hati padebe, nambu tikuyitopesa Malagizu.

< Romawa 3 >