< Romawa 3 >
1 To, mece ce ribar zama mutumin Yahuda, ko kuwa mene ne amfanin kaciya?
Judahe cun khyangmjükcee kthaka ami kyäpnak bawk veki aw? Vun mawih khameinak cun kü bawki aw?
2 Akwai riba ƙwarai ta kowace hanya! Da farko dai, su ne aka danƙa wa kalmomin nan na Allah.
Akcanga anaküt üng akcüka Pamhnam naw amäta ngthu cun Judahe üng jah peki.
3 Amma a ce waɗansu ba su da bangaskiya fa? Rashin bangaskiyarsu nan zai shafe amincin Allah?
Judah avangea am ami sitihnak naw Pamhnam cun am sitihkia thawnsak thei khai aw?
4 Ko kaɗan! Bari Allah yă zama mai gaskiya, kowane mutum kuma yă zama maƙaryaci. Kamar yadda yake a rubuce cewa, “Gama a tabbatar kana da gaskiya, sa’ad da ka yi magana, ka kuma yi nasara sa’ad da ka yi shari’a.”
Acun kba am ni; Khyang naküt hlei sepi Pamhnam cun cangki ni, “Na ngthu pyen cun cang lü, ngthumkhyah üng pi ngnängnak na yah khai” tia Cangcim naw pyenki.
5 Amma in rashin adalcinmu ya bayyana adalcin Allah a fili, me za mu ce ke nan? Za mu ce Allah ya yi rashin adalci ke nan da ya saukar da fushinsa a kanmu? (Ina magana kamar yadda mutum zai yi ne.)
Cunsepi am dawkia mi pawhmsahnak naw Pamhnama pawhmsah naküt dawki tia a mdan üng, i mi ti thei khai ni? Pamhnam naw a jah ksücet üng Pamhnam naw akhye pawhki mi ti thei khai aw? (Ahin cun kthäh vaia nglawi kungki ni).
6 Sam, ko kusa! Da a ce haka ne, ta yaya Allah zai shari’anta duniya?
Acukba am ani üng, Pamhnam am a cang üng ani naw ihawkba khawmdek ngthumkhyah pe khai ni?
7 Wani zai iya ce, “In a dalilin ƙaryata, gaskiyar Allah ta ƙara bayyana, har aka ƙara ɗaukaka shi, to, ta yaya zan zama mai zunubi, in ƙaryata tana kawo ɗaukaka ga Allah?”
Cunsepi, am ka cangnak naw Pamhnama hlüngtainak cun akcanga mdanki ni. Ise kei khyangka mäiha mkateia ka kya khai ni?
8 In haka ne, “Ba sai mu yi ta yin mugunta don yă zama hanyar samun nagarta ba”? Kamar yadda masu baƙar magana game da mu suna cewa wai haka muke faɗa. Tabbatacce za a hukunta irin waɗannan da hukuncin da ya dace da su.
“Akdaw a pha law vaia, mkhyekatnak mi pawh vai u” tia ise am mi ti ni? Khyang avang naw ami na mkateinak vaia ahine jah pyenkie ni. Ami yah vai kunga mkateinak yah khaie.
9 To, me za mu ce ke nan? Mun fi su ke nan? Ina, ko kaɗan! Mun riga mun zartar cewa da Yahudawa da Al’ummai duk suna a ƙarƙarshin zunubi.
Acunüng, mimi Judahe cun Khyangmjükce kthaka mi dawnak veki aw? Am ve. Judahe ja khyangmjükce avan cun mkhyekatnaka akea mi veki ti cun ka ning jah mhnuh päng ni.
10 Kamar yadda yake a rubuce cewa, “Babu wani mai adalci, babu ko ɗaya;
Cangcim naw a pyena kba “Upi am ngsungpyun,
11 babu wani mai fahimta, babu wani mai neman Allah.
ksingnak taki ja Pamhnam mküimtoki matca pi am ve,
12 Duk sun kauce gaba ɗaya, sun zama marasa amfani; babu wani mai aikata nagarta, babu ko ɗaya.”
“Ami van naw Pamhnam nghlatakie, akcea ami van citkie; akdaw pawhki upi am ve, mat pi am ve.
13 “Maƙogwaronsu kamar buɗaɗɗun kaburbura ne, harsunansu suna yin ƙarya.” “Dafin mugun maciji yana a leɓunansu.”
“Ami khyü nglung he cun thihnak vaia kya lü; ami mleie am hleihlaknak ngthu pyenkie. Ami mkae üng kpyukpyaia sik am beki.”
14 “Bakunansu sun cike da la’ana da ɗacin rai.”
“Ami pyenksake cun ng'yüncenak am beki.”
15 “Ƙafafunsu suna saurin kai su zuwa ga zub da jini;
“Ami khawe cun khyang hnimnak da hlah u lü;
16 hallaka da baƙin ciki suna ko’ina a hanyoyinsu,
ami cehnak naküt üng pyüpyehnak ja khuikhanake jah ta hütkie;
17 ba su kuma san hanyar salama ba.”
dim’yenaka lam pi am ksing u,
18 “Babu tsoron Allah a idanunsu.”
“Pamhnam pi am kyühei u.”
19 Yanzu mun san cewa dukan abin da doka ta ce, tana magana ne ga waɗanda suke ƙarƙarshin doka, saboda a rufe kowane baki; dukan duniya kuma ta ba da lissafin kanta a gaban Allah.
Thum üng ve nakütki hin thuma keha vekiea phäha sängeikia tia mi ksingki; acunakyase, khawmdek khyange nghuingphanak käh jah mhlät lü lei naküt law püi lü Pamhnam naw avana lei cun ngthu jah mkhyah pet khaia kyaki.
20 Saboda haka babu wanda Allah zai ce da shi mai adalci ta wurin kiyaye doka kawai; a maimako, ta wurin doka ne muke sane da zunubi.
Acukba, thum cun mi mkhyekatnak ksingeinak vaia ve lawkia kyase, thum üng u süm pi Pamhnama hmaia am ngsungpyun hlawt khai.
21 Amma yanzu an bayyana wani adalci daga Allah, wannan adalcin bai danganta ga doka ba, Doka da Annabawa suna ba da shaida game da wannan adalci.
Tuhkbäih cun, Pamhnam naw amät am a jah ngsungpyunsak cun mdan pängki ni. Mosia Thum ja sahmae naw ami saksinak kyaw u lü pi Thuma bilawh vai am ve.
22 Wannan adalcin Allah yana zuwa ta wurin bangaskiya a cikin Yesu Kiristi ga dukan waɗanda suka ba da gaskiya ne. Ba bambanci,
Acun cun, Pamhnama ngsungpyunnak, Jesuh Khritaw jumnaka phäha kya lü, jumeikie avana phäha kyaki. Acunakyase, hngalangnak am ve:
23 gama duka sun yi zunubi suka kuma kāsa ga ɗaukakar Allah,
khyang naküt mkhyekat lü Pamhnama hlüngtainak üngka naw thuk vaikie.
24 an kuma kuɓutar da su kyauta ta wurin alherinsa bisa ga aikin fansar da ya zo ta wurin Yesu Kiristi.
Jah lätlangsaki Khritaw Jesuh üngkhyüh, aphu am pe xa lü Pamhnama bäkhäknak am avan naw ngsungpyunnak yaha kyaki.
25 Allah ya miƙa Yesu Kiristi a matsayin hadayar kafara, ta wurin bangaskiya cikin jininsa. Ya yi haka domin yă nuna adalcinsa, domin a cikin haƙurinsa bai hukunta zunuban da aka aikata a dā ba
Pamhnam naw ani cun a jah pet. Ani mi jumeinak üng a thisena phäha ami mkhyekatnak mhlätnak vaia kyaki. Ahlana ami mkhyekatnake cun mlungsaünak am jah büktengki cunsepi atuh cun amäta ngsungpyunnak a mdannak vaia khyangea mkhyekatnak jah cijang petki. Ahikba a pawhnak am Pamhnam naw amät ngsungpyunnak mdan lü, Jesuh Khritaw jumki naküt cun pi ngsungpyunsaki ni.
26 ya yi haka domin yă nuna adalcinsa a wannan lokaci, saboda yă zama mai adalci da mai kuɓutar da waɗanda suke ba da gaskiya a cikin Yesu.
27 To, me za mu yi taƙama a kai? Babu wani abin da zamu yi taƙama a kai. A kan wace ƙa’ida ce za mu yi taƙama? Ta hanyar bin doka ne? A’a, sai dai ta wurin bangaskiya.
Acukba akya üng, mi awhcahnak vai ve khai aw? Am ve! Thum mi läk lü aw? Am ni. Jumnak üng ni akyak ve.
28 Gama mun tsaya a kan cewa ta wurin bangaskiya ne ake kuɓutar da mutum, ba ta wurin kiyaye doka ba.
Acunakyase, khyang cun jumnak am ngsungpyun lü thuma ngjak'hlü bilawhnaka phäha am ni.
29 Allah ɗin, Allahn Yahudawa ne kaɗai? Shi ba Allahn Al’ummai ba ne? I, shi Allahn Al’ummai ne ma,
Am ani üng Pamhnam cun Judahe däka Pamhnama kyaki aw? Khyangmjükceea Pamhnama pi am kyaki aw? Kyaki, khyangmjükceea Pamhnama pi kyaki.
30 da yake Allah ɗaya ne kaɗai, shi kuma zai kuɓutar da masu kaciya bisa ga bangaskiya da kuma marasa kaciya ta wurin wannan bangaskiya ɗin.
Pamhnam mat däk kya lü, Judahe cun ami jumnaka phäha amät am jah ngsungpyunsak lü Khyangmjükcee cun ami jumnak üngkhyüh jah ngsungpyunsaki.
31 To, za mu soke dokar saboda wannan bangaskiyar ne? Ko kaɗan! A maimako, sai ma tabbatar da ita muke yi.
Acunakyaküng, jumeinaka phäha Thum mi hawihki aw? Am mi hawih, mi khängsaki ni.