< Romawa 16 >

1 Ina gabatar muku da’yar’uwarmu Fibi, baranyar ikkilisiya a Kenkireya.
Enimutula kwimwe Fibi omusubhati weswe, oyo ali mukosi wa likanisa elyo Lili Kenkrea,
2 Ina roƙonku ku karɓe ta a cikin Ubangiji yadda ya dace a karɓi tsarkaka a kuma ba ta kowane irin taimakon da take bukata daga wurinku, gama ta zama mai taimako ƙwarai ga mutane masu yawa, haɗe da ni ma.
Koleleki ati omutula okumulamila mu Latabhugenyi. Mkole kutya mu je chibhalo Cha bhekilisha, na mwimelegulu amwi nage mu musango gwona gwona elyo alabha no bhukene nalyo. Okubha omwene-ela abhee mukosi wa bhafu, na ku songa yani omwene.
3 Ku gai da Firiskila da Akwila, abokan aikina cikin Kiristi Yesu.
Mukeshe Priska na Akila, abhakosi bhe milimu anye, mu Kristo Yesu,
4 Sun yi kasai da ransu saboda ni. Ba ni kaɗai nake musu godiya ba amma har ma da dukan ikkilisiyoyin Al’ummai.
abho ku bhulame bhwani bhabhuutasishe obhulame bhwebhwe abhene. Enisosha isime ku bhene, atali anyela nawe one ku makanisa gona aga Maanga.
5 Ku kuma gai da ikkilisiyar da take haɗuwa a gidansu. Ku gai da ƙaunataccen abokina Efenetus, wanda ya zama na farko a karɓar Kiristi a lardin Asiya.
Nulikeshe likanisa elyo Lili Ika ewebhwe. Nuukesishe Epaineto omwendwa wani, oyo ali mwibhulwa wo kwamba wa Kristo mu Asia.
6 Ku gai da Maryamu wadda ta yi muku aiki tuƙuru.
Numukeshe Mariamu oyo akolele emilimu kwo kwikomesha ingulu yemwe.
7 Ku gai da Anduronikus da Yuniyas, dangina waɗanda aka daure a kurkuku tare da ni. Su fitattu ne sosai a cikin manzanni, sun riga ni zama masu bin Kiristi.
Nuukesishe Androniko na Yunia, abhabhili bhani, na bhabhoywa amwi nanye. Ni bhaisonga agati gati ya jitumwa, abho one bhanu bhanyilabhie okumumenya Kristo.
8 Ku gai da Amfiliyatus, ƙaunataccena a cikin Ubangiji.
Numukeshe Ampliato, omwendwa wani mu Latabhugenyi.
9 Ku gai da Urbanus, abokin aikinmu cikin Kiristi, da kuma ƙaunataccen abokina Sitakis.
Numukeshe Arbano, omukosi we milimu amwi nanye mu Kristo, na Stakisi omwendwa wani.
10 Ku gai da Afelles wanda amincinsa cikin Kiristi tabbatacce ne. Ku gai da iyalin gidan Aristobulus.
Numukeshe Apele, unu ekilisibhwe mu Kristo. Nubhakeshe bhona bhanu bhali munyumba ya Aristobulo.
11 Ku gai da ɗan’uwana, Hirodiyon. Ku gai da iyalin gidan Narkissus da suke cikin Ubangiji.
Nuukesishe Herodioni, omuyili wani. Nubhakeshe bhona abho bhali mu nyumba ya Narkiso, bhanu bhali mu Latabhugenyi.
12 Ku gai da Tiryifena da Tiryifosa, matan nan da suke aiki tuƙuru cikin Ubangiji. Ku gai da ƙaunatacciyata Fersis, wata matan da ta yi aiki tuƙuru cikin Ubangiji.
Nuukesishe Trifaina na Trifosa, bhanu abhakola emilimu kwo kwikomesha mu Latabhugenyi. Numukeshe Persisi omwendwa, oyo akolele emilimu myafu ku Latabhugenyi,
13 Ku gai da Rufus zaɓaɓɓe cikin Ubangiji, da kuma mahaifiyarsa, wadda ta zama kamar mahaifiya a gare ni.
Nuukesishe Rufo, unu asolelwe na Latabhugenyi na nyilamwene wae no wani.
14 Ku gai da Asinkiritus, Filegon, Hermes, Faturobas, Hermas da kuma’yan’uwan da suke tare da su.
Numukeshe Asinkrito, Flegon, Herme, Patroba, Herman, na bhasu bhona bhanu bhali amwi nabho.
15 Ku gai da Filologus, Yuliya, Nereyus da’yar’uwarsa, da kuma Olimfas da dukan tsarkakan da suke tare da su.
Nuunkesishe Filologo na Yulia, Nerea na muyala wabho, na Olimpa, na abhekilisha bhona bhanu bhali amwi nabho.
16 Ku gaggai da juna da sumba mai tsarki. Dukan ikkilisiyoyin Kiristi suna gaishe ku.
Nuunkesishe bhuli umwi kwo kunyunyana kwelu. Amakanisa gona mu Kristo agabhakesha.
17 Ina roƙonku,’yan’uwa, ku yi hankali fa da masu raba tsakani, saɓanin koyarwar da kuka koya, suna sa tuntuɓe. Ku yi nesa da su.
Woli enibhelembelesha, bhana bhasu, mu kwiganilisha ingulu ya bhanu abhaletelela okwaukana ne bhyo kuganya okulema okubha amwi. Bhanu abhagenda bhatasikene na meigisho ganu mwamalile okwiingisibhwa. Muinduke mubhasokeko.
18 Gama irin waɗannan mutane ba sa bautar Ubangijinmu Kiristi, sai dai cikinsu. Ta wurin yaudara da kuma daɗin baki, suna ruɗin marasa wayo.
Kulwo kubha abhanu lwa bhanu bhatamukolela Kristo Latabhugenyi, mbe nawe jinda jebhwe abhene. Ku misango jebhwe emyololo na isime yo lulimi bhanu abhajigajiga emyoyo ja bhanu bhatana ntambala.
19 Kowa ya riga ya ji game da biyayyarku, don haka ina cike da farin ciki game da ku; amma ina so ku zama masu hikima game da abin da yake nagari, ku kuma zama marasa laifi ga abin da yake mugu.
Kwe chijejekanyo cho bhwolobhe bhwemwe omumukingila bhuli umwi. Kwibhyo, enikondelwa ingulu yemwe, mbe nawe enibhenda emwe mubhe no bhwenge mu bhe kisi, nokulema okubha na intambala imbele ya bhebhibhi.
20 Allah na salama zai tattake Shaiɗan ba da daɗewa ba yă kuma sa shi a ƙarƙashin sawunku. Alherin Ubangijinmu Yesu kuma yă kasance tare da ku.
Nyamuanga wo mulengelesi atakuko-ola okumusimagisha Shetani emwalo ye bhigele bhyemwe. Echigongo cha Latabhugenyi Yesu Kristo chibhega amwi nemwe.
21 Timoti, abokin aikina, yana gai da ku, haka ma Lusiyus, Yason, da Sosifater, dangina.
Timotheo, omukosi we milimu amwi nanye, kabhakesha, na Lukio, Yasoni na Sospeter, abhaili bhani.
22 Ni, Tertiyus, wanda ya rubuta wannan wasiƙa, ina gai da ku cikin Ubangiji.
Anye, Tertio, unu nandikile inyalubha inu, enibhakesha mwisina Lya Latabhugenyi.
23 Gayus, mai masauƙina, mai kuma saukar da dukan’yan Ikkilisiya, yana gaishe ku. Erastus, mai bi da ayyukan jama’ar gari, da kuma ɗan’uwanmu Kwartus, suna gaishe ku.
Gayo, unu ankumile kisi na kwi Kanisa lyona elibhakesha. Erasto, omubhiki we bhinu bhya mumusi, kabhakesha, amwi na Kwarto unu ali wasu.
25 Ɗaukaka ta tabbata ga mai ikon ƙarfafa ku bisa ga bisharata, bisa ga wa’azin Yesu Kiristi, wadda ta gare ta ne aka bayyana asirin nan da yake ɓoye tun fil azal, (aiōnios g166)
Mbe woli ewae unu ali no bhutulo bhwo kukola mwimelegulu okulubhana ne misango jo bhwana na meigisho aga Yesu Kristo, okulubhana no kuswelulwa kwa ibhisike eyo yalinga iselekelwe kwo mwanya mulela, (aiōnios g166)
26 amma yanzu kuwa aka bayyana, aka kuma sanar ta wurin rubuce-rubucen annabawa bisa ga umarnin Allah madawwami, domin dukan al’ummai su gaskata su kuma yi masa biyayya (aiōnios g166)
mbe nawe woli yasweluywe no kukola okumenyekana na maandiko go bhulagi bhwo okulubhana ne bhilagilo bhya Nyamuanga owa kajanende, kwo bhwolobhe bhwe likilisha agati-gati ya Maanga gone? (aiōnios g166)
27 ɗaukaka ta tabbata har abada ga Allah, wanda shi ne kaɗai mai hikima ta wurin Yesu Kiristi! Amin. (aiōn g165)
Ku Nyamuanga enyele owo bhumenyi, okulabha ku Yesu Kristo, kubhe na likusho kajanende kone. Amina. (aiōn g165)

< Romawa 16 >