< Romawa 15 >
1 Mu da muke da ƙarfi ya kamata mu yi haƙuri da kāsawar marasa ƙarfi ba kawai mu gamshi kanmu ba.
Mbe woli eswe bhanu chili na managa kuchiile okubhugega obhulenga bhwa bhanu bhali bhalenga, na kutachiile okwikondelesha eswe abhene.
2 Ya kamata kowannenmu yă faranta wa maƙwabcinsa rai don kyautata zamansa domin kuma yă gina shi.
Bhuli umwi weswe amukondeleshega omwikashanya wae kulwo kubha ni musango gwe kisi ni kwa injila yo kumumbaka.
3 Gama ko Kiristi ma bai gamshi kansa ba, amma kamar yadda yake a rubuce cewa, “Zage-zagen da waɗansu suka yi maka, duk sun fāɗo a kaina.”
Kulwo kubha nolwo Kristo atekondishe omwene. nawe jabhee kutyo jandikilwe, “Ebhifumi bhya bhalya bhanu bhakufumile bhyambwene anyone”
4 Gama duk abin da aka rubuta a dā an rubuta ne domin yă koya mana, don ta wurin jimrewa da kuma ƙarfafawar Nassosi mu kasance da bege.
Ku chona chona chinu chatangatile okwandikwa, bhyandikilwe kwo kuchelesha, kwo kwenda ati okulabha ku kwigumisilisha no kulabha mu kusilisibhwa na amaandiko chakabhee no bhubhasi.
5 Bari Allah mai ba da haƙuri da kuma ƙarfafawa yă ba ku ruhun haɗinkai da juna yayinda kuke bin Kiristi Yesu,
Mbe woli Nyamuanga wo kwigumilisha no wo kutamo omwoyo abhayane ati mubhe no bhumwi ku bhuli umwi okulubhana na Yesu Kristo.
6 don da zuciya ɗaya da kuma baki ɗaya kuke ɗaukaka Allah da kuma Uban Ubangijinmu Yesu Kiristi.
Atule okukola kutya mu bhumwi koleleki mutule okumukusha kwo munwa ghumwi Nyamuanga na Lata wa Latabhugenyi weswe Yesu Kristo.
7 Ta haka sai ku karɓi juna kamar yadda Kiristi ya karɓe ku, don a yabi Allah.
Kulwejo mumulamile bhuli umwi, lwa kutyo Kristo abhalamie, kwa likusho lya Nyamuanga.
8 Ina dai gaya muku cewa Kiristi ya zama bawan Yahudawa a madadin gaskiyar Allah, don yă tabbatar da alkawaran da aka yi wa kakannin kakanninmu
Kulwaki enaika ati Kristo akolelwe kubha mukosi wo kutendwa kwa injila ye chimali cha Nyamuanga. Akolele kutya koleleki ati atule okujikumisha emilago jinu jasosibhwe ku bhalata,
9 domin Al’ummai su ɗaukaka Allah saboda jinƙansa, kamar yadda yake a rubuce, “Saboda haka zan yabe ka a cikin Al’ummai; zan rera waƙoƙi ga sunanka.”
na ku Maanga okumukusha Nyamuanga kulwe chigongo chae. Lwa kutyo jandikilwe, “Kulwejo enisosha (jisifa) kwawe agati -gati ya Maanga no kwimba jinyimbho jo kukusha lisina lyani.”
10 Ya kuma ce, “Ku yi farin ciki, ya Al’ummai, tare da mutanensa.”
Lindi eyaika, “kondelelwa, emwe abhanu bha Maanga, amwi na abhanu bhae.”
11 Da kuma, “Ku yabi Ubangiji, dukanku Al’ummai, ku kuma rera masa yabo, dukanku mutanen duniya.”
Na lindi, “Mumukushe Latabhugenyi, emwe amaanga gone; Musige abhanu bha Maanga gone bhamukushe mwenene.”
12 Kuma Ishaya ya ce, “Tushen Yesse zai tsiro, wanda zai taso yă yi mulkin al’ummai; al’ummai za su sa bege a gare shi.”
Lindi Isaya kaika, “Elibhayo lisina elya Yese, no oumwi unu akenamuke okutunga ingulu ya Maanga. Amaanga agabha ne kwiikanya mu mwenene.”
13 Bari Allah na bege yă cika ku da matuƙar farin ciki da salama yayinda kuke dogara gare shi, domin ku yalwata cikin bege ta wurin ikon Ruhu Mai Tsarki.
Woli Nyamuanga wo okwiikanya abhejushe na likondelwa lyona no mulembe kwo kwikilisha, koleleki ati mutule okwiyongesha mukwiikanya, kwa amanaga ga Mwoyo Mwelu.
14 Ni kaina na tabbata,’yan’uwana, cewa ku kanku kuna cike da kirki, cikakku cikin sani da kuma ƙwararru don yin wa juna gargaɗi.
Anye omwene one nikongibhwe nemwe, bhana bhasu. Nikongibhwe ati one emwe mwijusibhwe no bhwekisi, mwijusibhwe no bhumenyi bhwona. Nikongibhwe ati, emwe omutula one okulagilillana bhuli umwi no wejabho.
15 Na rubuta muku gabagadi a kan waɗansu batuttuwa, don in sāke tuna muku su, saboda alherin da Allah ya ba ni
Mbe nawe enandika kwo bhubhasi bhwafu kwemwe ingulu ye misango milebhe koleleki omubhejukisha lindi, kunsonga ye chiyanwa chinu uyanilwe na Nyamuanga.
16 in zama mai hidimar Kiristi Yesu ga Al’ummai da aikin firist na yin shelar bisharar Allah, don Al’ummai su zama hadaya mai karɓuwa ga Allah, tsattsarka ta wurin Ruhu Mai Tsarki.
Echiyanwa chinu chaliga chili ati nitule okubha mukosi wa Yesu Kristo unu atumilwe ku Maanga, okwisosha uti mugabhisi wo omusango gwo bhwana gwa Nyamuanga ku njila ya Mwoyo Mwelu.
17 Saboda haka ina taƙama cikin Kiristi Yesu a cikin hidimata ga Allah.
Kwibhyo likondelwa lyani Lili mu Kristo Yesu na mu misango ja Nyamuanga.
18 Ba zan yi karambani in faɗi kome ba sai dai abin da Kiristi ya aikata ta wurina a jagorantar da Al’ummai su yi biyayya ga Allah ta wurin abin da na faɗa da kuma aikata
Woli nitakutula okuloma Lyona lyona atali ati Kristo akumisha okulabha kwanye obhwolobhe bhwa Maanga. Amasango ganu gakumisibhwa kwa lisango ne bhikolwa,
19 ta wurin ikon alamu da ayyukan banmamaki, da kuma ikon Ruhun Allah. Ta haka daga Urushalima har yă zuwa kewayen Illirikum, na yi wa’azin bisharar Kiristi.
Kwa managa ne bhibhalikisho ne bhikumisho, na kwa managa ga Mwoyo Mwelu. Inu yaliga ili ati koleleki okusoka Yerusalemu, no kwiinda kula lwa kutyo Iliriko, nitule okuigega anja kwo obhulengelesi omusango gwo bhwana ogwa Kristo.
20 Labudda, burina shi ne in yi wa’azin bishara inda ba a san Kiristi ba, don kada yă zama ina gini ne a kan tushen da wani ya kafa.
Kwa injila inu, mu bhuanga bhwani enigulasha omusango gwo bhwana, nawe atali ati mwibhala Linu Kristo kamenyekana kwa lisina, koleleki ati nisige okumbaka ingulu yo lufuka lwo munu undi.
21 Sai dai kamar yadda yake a rubuce, “Waɗanda ba a faɗa musu labarinsa ba za su gani, waɗanda kuma ba su ji ba za su fahimta.”
Lwa kutyo jandikilwe: “Kwabho ku mwene bhatana misango jae akaja abhamulola, na bhalya bhanu bhatamunguywe abhamwenda.”
22 Wannan ne ya sa sau da yawa aka hana ni zuwa wurinku.
Kulwejo naliga one niganyibhwe kwiya kafu okuja kwemwe.
23 Amma yanzu da babu sauran wurin da ya rage mini in yi aiki a waɗannan yankuna, da yake kuma shekaru masu yawa ina da marmari in gan ku,
Mbe nawe, woli ntana lindi ebhala lyona lyona mu misi emikulu jinu, na jabhee nindigila kwa myaka myafu okuja kwemwe.
24 ina shirin yin haka in na tafi Sifen. Ina fata in ziyarce ku yayinda nake wucewa don ku raka ni can, bayan na ji daɗin zama tare da ku na ɗan lokaci.
Kwibhyo kwiya kafu Nikaja Hispania, eniikanya okubhalola nkalabhao, no kutula okusilwa ku njila yani nemwe, anu nejile ninkondelelwa kulwo bhusangi nemwe kwo mwanya.
25 Yanzu kam, ina hanyata zuwa Urushalima don in kai gudummawa ga tsarkaka a can.
Mbe nawe woli enigenda Yerusalemu okubhafulubhendela abhekilisha.
26 Gama Makidoniya da Akayya sun ji daɗin yin gudummawa domin matalautan da suke cikin tsarkakan da suke a Urushalima.
Okubha jabhakondelesishe abhanu bha Makedoniia na Akaya okukola lisolosha lya insonga ku bhataka mubhene mu bhekilisha eyo Yelusalemu.
27 Sun kuwa ji daɗin yin haka, gama ya zama kamar bashi ne a gare su. Da yake Al’ummai sun sami rabo cikin albarkun ruhaniyar Yahudawa, ya zama musu kamar bashi su ma su taimaki Yahudawa da albarkunsu na kayan duniya.
Niyo yaliga ili ku kwenda kwebhwe, ne chimali, bhamabha bhatongwa bhebhwe. Okubha ati abhamaanga bhamongwa mu misango yebhwe jo mwoyo, abhatongwa na bhene one okubhafulubhendela mu bhukene bhwe bhinu
28 Saboda haka in na kammala wannan aiki na kuma tabbata cewa sun karɓi wannan amfani, zan tafi Sifen in kuma ziyarce ku a hanyata.
Kulwejo, omwanya ogwo nakumisishe jinu no kubha no kwiyongesha kwa litwasho linu ku bhwene, anye enigenda munjila amwi nemwe eyo Hispania.
29 Na san cewa sa’ad da na zo wurinku, zan zo ne cikin yalwar albarkar Kiristi.
Enimenya ati, omwanya nikaja kwemwe, enija mu kukumisha kwa amabhando ga Kristo.
30 Ina roƙonku’yan’uwa, saboda Ubangijinmu Yesu Kiristi da kuma saboda ƙaunar Ruhu, ku haɗa kai tare da ni cikin famata ta wurin yin addu’a ga Allah saboda ni.
Oli enibhasabhwa, abhasu, ku Latabhugenyi weswe Yesu Krisito, na kwe elyenda Lya Mwoyo, ati omusangila amwi nanye mwisabhwa lyemwe ku Nyamuanga ku songa yani.
31 Ku yi addu’a don in kuɓuta daga hannun marasa bi a Yahudiya don kuma gudummawar da nake kaiwa Urushalima ta zama abar karɓa ga tsarkaka a can,
Musabhwe ati nitule okwelulwa okusoka kubhene one bhatali no bholobhe mu Yudea, na ati obhufulubhendi bhani eyo Yelusalemu bhutule okulamilwa na bhekilisha.
32 don da yardar Allah, in iso wurinku da farin ciki in kuma wartsake tare da ku.
Musabhwe ati eniitula okuja kwemwe kwa likondelwa okulabha mu lyenda Lya Nyamuanga, na ati nitule okubha amwi nemwe, okumala okuumula.
33 Allah na salama yă kasance tare da ku duka. Amin.
Na Nyamuanga wo mulembe abhe amwi nemwe bhona. Amina.