< Romawa 15 >
1 Mu da muke da ƙarfi ya kamata mu yi haƙuri da kāsawar marasa ƙarfi ba kawai mu gamshi kanmu ba.
Nuni amanoni minidayti hanko amanoni minotayi meto tokanasi besisi attiin nu Xoossa ufaetizayta gidanaso nusu besena.
2 Ya kamata kowannenmu yă faranta wa maƙwabcinsa rai don kyautata zamansa domin kuma yă gina shi.
Nuni wurikka nu lageista gusasine ista ufaysizazi othanasi beses.
3 Gama ko Kiristi ma bai gamshi kansa ba, amma kamar yadda yake a rubuce cewa, “Zage-zagen da waɗansu suka yi maka, duk sun fāɗo a kaina.”
Kirisitossa bena ufaysiza oothonita “Isiti nena cayda caashay ta bolla gakiides” geteti kase xafetidaysi hanides.
4 Gama duk abin da aka rubuta a dā an rubuta ne domin yă koya mana, don ta wurin jimrewa da kuma ƙarfafawar Nassosi mu kasance da bege.
Neni gesha maxapistape demiza danida7ane minotethi nusi dana mala korope xafetidaysi wurikka nu izpe nuusi timirite demanamala xafetides.
5 Bari Allah mai ba da haƙuri da kuma ƙarfafawa yă ba ku ruhun haɗinkai da juna yayinda kuke bin Kiristi Yesu,
Minotethine danida7a immiza Xoossi inte Yessus Kirisitosa kallishin intesi inte gidon ayana isipetetha iimo.
6 don da zuciya ɗaya da kuma baki ɗaya kuke ɗaukaka Allah da kuma Uban Ubangijinmu Yesu Kiristi.
Hesika inte isi wozinane isi dona gididi nu Goda Yessus Krisitossa Godan ayana bonichanasa.
7 Ta haka sai ku karɓi juna kamar yadda Kiristi ya karɓe ku, don a yabi Allah.
Hessa gish Xoosu galatanasi inte Kiristossa ekidamala isi isaka ekite.
8 Ina dai gaya muku cewa Kiristi ya zama bawan Yahudawa a madadin gaskiyar Allah, don yă tabbatar da alkawaran da aka yi wa kakannin kakanninmu
Kasse awatas imetida ufaysa qaala polanaso Xoossa tumatetha gish gidi Krisitossa Ayhudatasi othizade gididaysa ta intesi yotanas.
9 domin Al’ummai su ɗaukaka Allah saboda jinƙansa, kamar yadda yake a rubuce, “Saboda haka zan yabe ka a cikin Al’ummai; zan rera waƙoƙi ga sunanka.”
hessathoka dere asati iza marotetha gish Xoossu galatanamala geteti kasse xafetida mala “Hesa gish ta nena dere gidoni galatana ne sunithaka ta yessana.”
10 Ya kuma ce, “Ku yi farin ciki, ya Al’ummai, tare da mutanensa.”
Qasse “Haniko dere asato inteka iza deretara ufa7etite” ges
11 Da kuma, “Ku yabi Ubangiji, dukanku Al’ummai, ku kuma rera masa yabo, dukanku mutanen duniya.”
Nam7nithoka Zaniko derey inte wurikka Goda galatite derey wuri iza sabiite” ges.
12 Kuma Ishaya ya ce, “Tushen Yesse zai tsiro, wanda zai taso yă yi mulkin al’ummai; al’ummai za su sa bege a gare shi.”
Hesatho Isiayasan “Be dere asa bolla kawotiza iseyo nay yana. Yana Derey iza ufaysani nagana” ges.
13 Bari Allah na bege yă cika ku da matuƙar farin ciki da salama yayinda kuke dogara gare shi, domin ku yalwata cikin bege ta wurin ikon Ruhu Mai Tsarki.
Inite izan amaniza gish ufaysa Xoossi intesi ufaysine sarotethi kunitho. Hesikka xiillo ayana woliqa ufaysany intesi wogape adhi gukanasa. Haniko deretas othanicha gidida Phawulossa.
14 Ni kaina na tabbata,’yan’uwana, cewa ku kanku kuna cike da kirki, cikakku cikin sani da kuma ƙwararru don yin wa juna gargaɗi.
Ta ishato inte loo7ethan kumidayta erateth wurisoni kumidaytane harata zorinas eray dizayta gididaysa ta adafe shaka eradis.
15 Na rubuta muku gabagadi a kan waɗansu batuttuwa, don in sāke tuna muku su, saboda alherin da Allah ya ba ni
Ta Xoossafe ekida imotetha gina qaseka intena qofisanasi isi isi yota bolla xalatethan intesi xafadis.
16 in zama mai hidimar Kiristi Yesu ga Al’ummai da aikin firist na yin shelar bisharar Allah, don Al’ummai su zama hadaya mai karɓuwa ga Allah, tsattsarka ta wurin Ruhu Mai Tsarki.
Xoossa wonigilan qasetetha oothoy hanko deretasi Yessusi Krisitossa oothanicha gidanasa. Hesikka hiniko derey xillo ayanan Xoossasi dumatidi Xoossi ekiza yarsho gidanasa.
17 Saboda haka ina taƙama cikin Kiristi Yesu a cikin hidimata ga Allah.
Hesa gish tani Xoossas oothiza gish Yessusa Krisitossan ceeqetays.
18 Ba zan yi karambani in faɗi kome ba sai dai abin da Kiristi ya aikata ta wurina a jagorantar da Al’ummai su yi biyayya ga Allah ta wurin abin da na faɗa da kuma aikata
Ta yotidaysanine ta oothidaysani hanko dere asay Xoossi azaistana mala Kirisitosa azazistana mala Kirisitossay tana gididi oothidazape attin hara hasa7ana xalike.
19 ta wurin ikon alamu da ayyukan banmamaki, da kuma ikon Ruhun Allah. Ta haka daga Urushalima har yă zuwa kewayen Illirikum, na yi wa’azin bisharar Kiristi.
Hesikka haniday xillo ayana woliqani malatata bera hanides. Hesa malanika Yerusalame iliwaqore yehsi gakanasi ta Kirisitossa wonigila polla sabaladisi.
20 Labudda, burina shi ne in yi wa’azin bishara inda ba a san Kiristi ba, don kada yă zama ina gini ne a kan tushen da wani ya kafa.
Hara uray kasse oothidasoni ta gelonitamala gada kasse Krisitossa sunitha xeygeti eronitason wonigila sabakanaysi tasi ommo.
21 Sai dai kamar yadda yake a rubuce, “Waɗanda ba a faɗa musu labarinsa ba za su gani, waɗanda kuma ba su ji ba za su fahimta.”
Harapeka “Iza gish istasi yotitonitati iza beyana.
22 Wannan ne ya sa sau da yawa aka hana ni zuwa wurinku.
Hesa gidoni ta intiko bonitamala daro wode digistadis. Oerome beyanasi Phawulossa gegetethi
23 Amma yanzu da babu sauran wurin da ya rage mini in yi aiki a waɗannan yankuna, da yake kuma shekaru masu yawa ina da marmari in gan ku,
Hi7 qasi tasi hani oothoy baynida gish daro laythape ha sinini intena beyanasi ta daro lamotaadis.
24 ina shirin yin haka in na tafi Sifen. Ina fata in ziyarce ku yayinda nake wucewa don ku raka ni can, bayan na ji daɗin zama tare da ku na ɗan lokaci.
Haysa ta qofa tani isidhaniya biiza polanasi qopaysi. Hara adhashe intena beyanasine intenara gutha wode gami7ada lamota othadamala inte tana ta banasa madanamala ufaysi othoyso.
25 Yanzu kam, ina hanyata zuwa Urushalima don in kai gudummawa ga tsarkaka a can.
Isi qasse hani diza amanizayta athi madana hai Yerusalame baysa.
26 Gama Makidoniya da Akayya sun ji daɗin yin gudummawa domin matalautan da suke cikin tsarkakan da suke a Urushalima.
Gasoykka Maqidoniyayne akayay Yerusalameni diza maiqota madana denidida.
27 Sun kuwa ji daɗin yin haka, gama ya zama kamar bashi ne a gare su. Da yake Al’ummai sun sami rabo cikin albarkun ruhaniyar Yahudawa, ya zama musu kamar bashi su ma su taimaki Yahudawa da albarkunsu na kayan duniya.
Adaka ista madanasi dosida adafe” Isita ocoraa detes. Haniko dere asay Ayhudata ayana anijjo gishetidayta gidida gish biitafe dumida anjo Ayhuda asara gishatasi ista bolla accoy des.
28 Saboda haka in na kammala wannan aiki na kuma tabbata cewa sun karɓi wannan amfani, zan tafi Sifen in kuma ziyarce ku a hanyata.
Hesa ghsi ta oothoza wursida hayssa isti ekanakone eridape guye isidhiniya bana ta hera adhashe initena beyana.
29 Na san cewa sa’ad da na zo wurinku, zan zo ne cikin yalwar albarkar Kiristi.
Ta ha inteka bashe intesi Kirisitossa anijo kunitha eka banaysa ta erays.
30 Ina roƙonku’yan’uwa, saboda Ubangijinmu Yesu Kiristi da kuma saboda ƙaunar Ruhu, ku haɗa kai tare da ni cikin famata ta wurin yin addu’a ga Allah saboda ni.
Ta ishato tani Xoossa wosan baxetizamala inteka tanara baaxistanamala diza ta oothoykka hani amanizayta achan ekistanamala tasi wosite.
31 Ku yi addu’a don in kuɓuta daga hannun marasa bi a Yahudiya don kuma gudummawar da nake kaiwa Urushalima ta zama abar karɓa ga tsarkaka a can,
Nuni Yhudan diza manonita asa kushepe nu atanamalane Yerusalame diza ta oothoyka heni amanizayta achan ekistanamalatas wosite.
32 don da yardar Allah, in iso wurinku da farin ciki in kuma wartsake tare da ku.
Hesikka Xoossa shenemala he inteko ta ufaysara banamalane intenara isipe oraxanasa.
33 Allah na salama yă kasance tare da ku duka. Amin.
Saroteha Goday intenara wurisotara gido amn7i.