< Romawa 15 >
1 Mu da muke da ƙarfi ya kamata mu yi haƙuri da kāsawar marasa ƙarfi ba kawai mu gamshi kanmu ba.
Te dongah mamih tatthai rhoek loh, tattloel vawtthoek rhoek talong ham a kuek tih mamih kah kolo ham moenih.
2 Ya kamata kowannenmu yă faranta wa maƙwabcinsa rai don kyautata zamansa domin kuma yă gina shi.
Khat rhip loh mah kah imben te a then la hlinsainah neh a kolo sak saeh.
3 Gama ko Kiristi ma bai gamshi kansa ba, amma kamar yadda yake a rubuce cewa, “Zage-zagen da waɗansu suka yi maka, duk sun fāɗo a kaina.”
Khrih long pataeng amah kolo ham a vai moenih. Tedae a daek tangtae vanbangla nang aka thuithet rhoek kah hnaelcoenah loh kai n'tlak thil.
4 Gama duk abin da aka rubuta a dā an rubuta ne domin yă koya mana, don ta wurin jimrewa da kuma ƙarfafawar Nassosi mu kasance da bege.
Aka daek boeih long khaw mamih thuituennah ham ni a daek. Te daengah man Cacim kah thaphohnah neh uehnah lamloh ngaiuepnah te n'khueh ve.
5 Bari Allah mai ba da haƙuri da kuma ƙarfafawa yă ba ku ruhun haɗinkai da juna yayinda kuke bin Kiristi Yesu,
Uehnah neh thaphohnah Pathen loh amah Khrih Jesuh bangla khat neh khat te poek sak ham ni nangmih m'paek.
6 don da zuciya ɗaya da kuma baki ɗaya kuke ɗaukaka Allah da kuma Uban Ubangijinmu Yesu Kiristi.
Te daengah ni mamih kah Boeipa Jesuh Khrih kah a napa neh Pathen te olka pakhat neh huek na thangpom uh eh.
7 Ta haka sai ku karɓi juna kamar yadda Kiristi ya karɓe ku, don a yabi Allah.
Pathen kah thangpomnah ham tah Khrih loh nangmih n'doe van bangla khat neh khat doe uh thae.
8 Ina dai gaya muku cewa Kiristi ya zama bawan Yahudawa a madadin gaskiyar Allah, don yă tabbatar da alkawaran da aka yi wa kakannin kakanninmu
Khrih he Pathen kah oltak yuengla yahvinrhetnah kah tueihyoeih la om ta, te nen te a pa rhoek kah olkhueh te a cak sak ta.
9 domin Al’ummai su ɗaukaka Allah saboda jinƙansa, kamar yadda yake a rubuce, “Saboda haka zan yabe ka a cikin Al’ummai; zan rera waƙoƙi ga sunanka.”
Namtom loh rhennah dongah Pathen te thangpom saeh. A daek vanbangla, namah te namtom taengah kan phong tangloeng van saeh lamtah na ming te ka hlai pai eh ka ti.
10 Ya kuma ce, “Ku yi farin ciki, ya Al’ummai, tare da mutanensa.”
Te phoeiah namtom rhoek aw a pilnam te uum uh lah,” a ti bal.
11 Da kuma, “Ku yabi Ubangiji, dukanku Al’ummai, ku kuma rera masa yabo, dukanku mutanen duniya.”
Te phoeiah namtom boeih aw Boeipa te thangthen uh. Pilnam loh amah te boeih koeh uh saeh koep a ti.
12 Kuma Ishaya ya ce, “Tushen Yesse zai tsiro, wanda zai taso yă yi mulkin al’ummai; al’ummai za su sa bege a gare shi.”
Te phoeiah Isaiah loh, “Jesse kah a yung tah thoeng vetih namtom rhoek mawt hamla thoo ni. Anih te namtom rhoek loh a ngaiuep uh ni.
13 Bari Allah na bege yă cika ku da matuƙar farin ciki da salama yayinda kuke dogara gare shi, domin ku yalwata cikin bege ta wurin ikon Ruhu Mai Tsarki.
Ngaiuepnah Pathen loh omngaihnah neh tangnah dongkah ngaimongnah cungkuem te nangmih ah soep sak saeh. Te te Mueihla Cim kah thaomnah lamloh ngaiuepnah dongah nangmih aka baecoih sak ham ni.
14 Ni kaina na tabbata,’yan’uwana, cewa ku kanku kuna cike da kirki, cikakku cikin sani da kuma ƙwararru don yin wa juna gargaɗi.
Te dongah ka manuca rhoek, nangmih ham kai kamah long khaw nangmih te boethennah neh baetawt la na om uh, mingnah boeih na baetawt uh tih khat neh khat na rhalrhing sak thai tila ka ngaitang.
15 Na rubuta muku gabagadi a kan waɗansu batuttuwa, don in sāke tuna muku su, saboda alherin da Allah ya ba ni
Tedae cungvang ah kai he namtom rhoek taengah Jesuh Khrih kah bibikung la om ham Pathen lamloh kai m'paek lungvatnah dongah nangmih uento ham ni nangmih taegah rhep kan daek coeng.
16 in zama mai hidimar Kiristi Yesu ga Al’ummai da aikin firist na yin shelar bisharar Allah, don Al’ummai su zama hadaya mai karɓuwa ga Allah, tsattsarka ta wurin Ruhu Mai Tsarki.
Pathen kah olthangthen te n'talong daengah ni Mueihla Cim loh a ciim tangtae namtom kah hmueih long khaw uem koi la a om eh.
17 Saboda haka ina taƙama cikin Kiristi Yesu a cikin hidimata ga Allah.
Te dongah Jesuh Khrih ah Pathen ham ni hoemdamnah ka khueh.
18 Ba zan yi karambani in faɗi kome ba sai dai abin da Kiristi ya aikata ta wurina a jagorantar da Al’ummai su yi biyayya ga Allah ta wurin abin da na faɗa da kuma aikata
Olka neh khoboe dongah namtom kah olngainah ham akhaw Khrih loh a thoeng sak pawt te tah kai lamloh pakhat khaw thui hamla ka ngaingaih moenih.
19 ta wurin ikon alamu da ayyukan banmamaki, da kuma ikon Ruhun Allah. Ta haka daga Urushalima har yă zuwa kewayen Illirikum, na yi wa’azin bisharar Kiristi.
Miknoek neh khobae rhambae kah thaomnah nen khaw, Pathen Mueihla kah thaomnah nen khaw. Te dongah ni kai loh Jerusalem lamkah Illyrikum taengvai duela Khrih kah olthangthen te ka baetawt sak.
20 Labudda, burina shi ne in yi wa’azin bishara inda ba a san Kiristi ba, don kada yă zama ina gini ne a kan tushen da wani ya kafa.
Te dongah Khrih a phoei nah pawt ah khaw phong ham tlungmu tangloeng. Te daengah ni hlanglang kah khoengim te ka sak thil pawt eh.
21 Sai dai kamar yadda yake a rubuce, “Waɗanda ba a faɗa musu labarinsa ba za su gani, waɗanda kuma ba su ji ba za su fahimta.”
Tedae a daek vanbangla, “Anih kawng aka doek pawt rhoek te a hmuh sak vetih aka ya pawt rhoek loh a hmuhming uh ni.
22 Wannan ne ya sa sau da yawa aka hana ni zuwa wurinku.
Te dongah nangmih taengla lo taitu ham khaw bahoeng n'tomta coeng.
23 Amma yanzu da babu sauran wurin da ya rage mini in yi aiki a waɗannan yankuna, da yake kuma shekaru masu yawa ina da marmari in gan ku,
Tedae he rhoek pingpang ah hmuen a om pawt bueng kolla nangmih taeng pha ham kum takuem caithilnah om coeng.
24 ina shirin yin haka in na tafi Sifen. Ina fata in ziyarce ku yayinda nake wucewa don ku raka ni can, bayan na ji daɗin zama tare da ku na ɗan lokaci.
Saping la ka caeh vaengah tah nangmih hmuh ham ka pah ni tila ka ngaiuep. Nangmih loh nan thak tapkhoeh atah cungvang ah nangmih ah ka om te ka hah lamhma mai bitni.
25 Yanzu kam, ina hanyata zuwa Urushalima don in kai gudummawa ga tsarkaka a can.
Tedae hlangcim rhoek te bongyong ham Jerusalem la ka cet pueng.
26 Gama Makidoniya da Akayya sun ji daɗin yin gudummawa domin matalautan da suke cikin tsarkakan da suke a Urushalima.
Makedonia neh Akhaia loh Jerusalem kah hlangcim khodaeng rhoek te bomnah bet saii pah ham a lungtlun uh.
27 Sun kuwa ji daɗin yin haka, gama ya zama kamar bashi ne a gare su. Da yake Al’ummai sun sami rabo cikin albarkun ruhaniyar Yahudawa, ya zama musu kamar bashi su ma su taimaki Yahudawa da albarkunsu na kayan duniya.
A lungtlun uh pai saeh amih kah laiba khaw om rhoe ta. Amih kah mueihla ben ah namtom loh a boek coeng atah pumsa ah amih te khaw bom ham a kuek ta.
28 Saboda haka in na kammala wannan aiki na kuma tabbata cewa sun karɓi wannan amfani, zan tafi Sifen in kuma ziyarce ku a hanyata.
Te dongah hekah he ka coeng tih a thaih he amih taengah kutnoek ka daeng sak. Nangmih taeng longah Saping la ka cet mai bitni.
29 Na san cewa sa’ad da na zo wurinku, zan zo ne cikin yalwar albarkar Kiristi.
Nangmih taengla ka pawk vaengah Khrih kah yoethennah cungkuem neh ka pawk ni tila ka ming.
30 Ina roƙonku’yan’uwa, saboda Ubangijinmu Yesu Kiristi da kuma saboda ƙaunar Ruhu, ku haɗa kai tare da ni cikin famata ta wurin yin addu’a ga Allah saboda ni.
Manuca rhoek nangmih te mamih kah Boeipa Jesuh Khrih lamloh, mueihla kah lungnah dongah kan hloep coeng. Pathen taengah kai ham khaw thangthuinah neh kai tha n'huel puei uh.
31 Ku yi addu’a don in kuɓuta daga hannun marasa bi a Yahudiya don kuma gudummawar da nake kaiwa Urushalima ta zama abar karɓa ga tsarkaka a can,
Te daengah ni Judea te altha rhoek kut lamkah n'hlawt vetih, Jerusalem ham ka bibinah tah hlangcim rhoek taengah uemo koi la a om eh.
32 don da yardar Allah, in iso wurinku da farin ciki in kuma wartsake tare da ku.
Te daengah ni nangmih taengah omngaihnah neh ha pawk vetih Pathen kah kongaih dongah nangmih ham ka mong eh.
33 Allah na salama yă kasance tare da ku duka. Amin.
Te dongah ngaimongnah Pathen tah nangmih taengah boeih om saeh. Amen.