< Romawa 14 >
1 Ku karɓi wanda bangaskiyarsa ba tă yi ƙarfi ba, amma fa kada ku hukunta shi a kan abubuwan da ake da shakka a kai ba.
Dunu da gasa hamewane Gode Ea hou lalegagui gala, amo dunu hahawane yosia: ma. Be ea asigi dawa: su da fonobahadi hisu ba: sea, mae sia: ga gegema.
2 Bangaskiyar mutum ta yarda masa yă ci kome, amma wanda bangaskiyarsa ba tă yi ƙarfi ba, yakan ci kayan lambu ne kawai.
Dunu afae da ea dafawaneyale dawa: su dawa: le, ha: i manu huluane hahawane naha. Be eno ea dafawaneyale dawa: su hou da gasa hameba: le, e da dadami liligi fawane naha.
3 Mutumin da yake cin kowane irin abinci, kada yă rena wanda ba ya cin, wanda kuma ba ya cin kowane irin abinci, kada yă ga laifin mutumin da yake ci, domin Allah ya riga ya karɓe shi.
Be dunu da liligi huluane nasu dawa: , ilia da dunu amo da dadami fawane naha, ili higale ba: mu da defea hame. Amola dunu amo da dadami fawane naha, ilia da dunu amo da ha: i manu huluane hahawane naha, ilima higale fofada: mu da defea hame. Bai Gode da amo dunu Ea fa: no bobogesu fi amo ganodini hahawane misa: ne, logo doasi dagoi.
4 Kai wane ne har da za ka ga laifin bawan wani? Ko bawan yă yi aiki mai kyau, ko yă kāsa, ai, wannan ruwan maigidansa ne. Za a ma tsai da shi, domin Ubangiji yana da ikon tsai da shi.
Di da eno ouligisu dunu ea hawa: hamosu dunu ema higale fofada: mu da defea hame. Amo ea Hina, Hi fawane da amo hawa: hamosu dunu da didili hamomu o dafamu, Hi fawane da sia: mu. Amola Hina Gode Hi fawane da dunu ilia didili hamosu logo fodosa.
5 Wani yakan ɗauki wata rana da daraja fiye da sauran ranaku; wani kuma yana ganin dukan ranakun ɗaya ne. Ya kamata kowa yă kasance da tabbaci a cikin zuciyarsa.
Dunu afadafa da eso afadafa da mimogo ba: sa. Dunu eno da eso huluane defele ba: sa. Dunu huluane afae afae ilia asigi dawa: su ganodini, Gode Ea hou dawa: le, ea asigi dawa: su defele hamomu da defea.
6 Wannan mai ɗaukan rana ɗaya da muhimmanci fiye da sauran, yana yin haka ne ga Ubangiji. Wannan mai cin nama, yana yin haka ne ga Ubangiji, gama yakan yi godiya ga Allah; wannan da ba ya ci kuwa, yana yin haka ne ga Ubangiji yana kuwa yin godiya ga Allah.
Be nowa da eso afadafa da baligili bagade dawa: sea, e da Hina Gode nodoma: ne dawa: sa. Nowa da mae dawa: iwane ha: i manu huluane nasea, e da Hina Gode nodoma: ne naha. Bai e da ha: i manusa: hidadea Godema nodone sia: ne gadosa. Nowa da ha: i manu mogili hame nasea, e da Gode nodoma: ne hame naha. Amola e da ha: i manusa: , Godema nodone sia: sa.
7 Gama ba waninmu da yake rayuwa wa kansa kaɗai, kuma ba waninmu da kan mutu don kansa kaɗai.
Ninia huluane da ninia hou fawane dawa: ma: ne hame esala. Amola ninia huluane da ninia hou fawane dawa: ma: ne hame bogosa.
8 In muna rayuwa, muna rayuwa ne ga Ubangiji; in kuma muna mutuwa, muna mutuwa ne ga Ubangiji. Saboda haka, ko muna a raye ko muna a mace, mu na Ubangiji ne.
Be ninia esalebeba: le, eno dunu ilia Hina Godema nodoma: ne, ninia esala. Amola ninia bogosea, eno dunu ilia Hina Godema nodoma: ne, ninia bogomu da defea. Amaiba: le, ninia da esalea o bogosea, ninia da Hina Gode Ea:
9 Saboda wannan ne Kiristi ya mutu, ya kuma sāke rayuwa domin yă zama Ubangiji na matattu da na masu rai.
Bai Gelesu da esala dunu amola bogoi dunu ilima Hinawane esaloma: ne bogoi dagoi.
10 Kai kuwa, don me kake ganin laifin ɗan’uwanka? Ko kuma don me kake rena ɗan’uwanka? Gama duk za mu tsaya a gaban kujerar shari’ar Allah.
Amaiba: le, dilia dadami fawane naha dunu! Dilia abuliba: le, dilia fi dunuma higale fofada: sala: ? Amola dilia ha: i manu huluane udigili naha dunu! Dilia abuli dilia fi dunu higale ba: sala: ? Ninia huluanedafa da Gode Ea midadi fofada: musa: lelumu.
11 A rubuce yake cewa, “‘Muddin ina raye,’ in ji Ubangiji, ‘kowace gwiwa za tă durƙusa a gabana; kowane harshe kuma zai furta wa Allah.’”
Gode Sia: da agoane dedei diala, “Hina Godedafa da amane sia: sa, ‘Na da Esalebe Godedafa! Dunu huluanedafa da Na midadi muguni bugili, ilia lafidili Na da Godedafa sia: mu.’”
12 Don haka kowannenmu zai ba da lissafin kansa ga Allah.
Ninia huluane da afae afae, ninia hou hamoi defele, Godema fofada: mu.
13 Saboda haka bari mu daina ba wa juna laifi. A maimakon, sai kowa yă yi niyya ba zai sa dutsen tuntuɓe ko abin sa fāɗuwa a hanyar ɗan’uwansa ba.
Amaiba: le, dunu eno da dunu eno higale fofada: su yolesimu da defea. Be dia hawa: hamobe, amo da dia fi dunu amo ilia sadenane dafama: ne amola wadela: i hou hamoma: ne olelesu agoai ilia ba: sea, amo yolesima.
14 A matsayina na mai bin Ubangiji Yesu na tabbata ƙwarai cewa babu abincin da yake marar tsabta don kansa. Amma in wani ya ɗauka wani abu marar tsabta ne, to, a gare shi marar tsabta ne.
Na da Hina Yesu Gelesu Ema madelagiba: le, ha: i manu huluanedafa da sema hame na dawa: Be dunu eno da ha: i manu afae da ledo gala amo dafawaneyale dawa: sea, defea, amo ha: i manu da ema ledo gala.
15 In kana ɓata wa ɗan’uwanka zuciya saboda abincin da kake ci, ba halin ƙauna kake nunawa ba ke nan. Kada abincin da kake ci yă zama hanyar lalatar da ɗan’uwanka wanda Kiristi ya mutu dominsa.
Di da gasawane amola hidale ha: i manu nabeba: le, dia fi dunu da se nabasea, di da ema asigi hou yolesi dagoi olelesa. Amo dunu gaga: ma: ne, Gelesu da bogoi dagoi. Be di da hidale ha: i nabeba: le, di da amo dunu ea hou wadela: sa. Amo da defea hame galebe.
16 Kada ka bar abin da ka ɗauka a matsayi kyakkyawa yă zama abin zargi ga waɗansu.
Dunu eno da hou moloidafa disu dawa: sa, amo da wadela: i sia: sa: besa: le, dawa: ma!
17 Gama mulkin Allah ba batun ci da sha ba ne, sai dai na adalci, salama, da kuma farin ciki cikin Ruhu Mai Tsarki,
Gode Ea Hinadafa Hou da ha: i nasu hou amola hano nasu hou hame. Be Gode Ea Hinadafa Hou da hou moloidafa hamosu, olofosu hou amola hahawane hou. (amo huluane Gode A: silibu Hadigidafa Gala da ninima iaha.)
18 duk kuwa wanda yake bauta wa Kiristi a haka yana faranta wa Allah rai ne, yardajje kuma ga mutane.
Nowa dunu da amaiwane Yesu Gelesu Ea hawa: hamosea, Gode da amo dunu hahawane ba: mu amola osobo bagade dunu ilia da ema nodomu.
19 Saboda haka sai mu yi iya ƙoƙari mu aikata abin da zai kawo salama da kuma ingantawa ga juna.
Amaiba: le, olofosu da dialoma: ne amola ninia fi ganodini ninia gilisili gasawane asigilama: ne, ninia amo hou fawane fidima: ne hawa: hamomu da defea.
20 Kada ku lalatar da aikin Allah saboda abinci. Dukan abinci mai tsabta ne, sai dai ba daidai ba ne mutum yă ci abin da zai sa wani yă yi tuntuɓe.
Dilia Gode Ea hawa: hamoi wadela: sa: besa: le, ha: i manu baligili mae dawa: ma! Ha: i manu huluane manu da defea. Be dilia ha: i manu liligi afae manu galea, amola amo nasu hou da dunu enoma dafama: ne olelesu di ba: sea, defea - amo mae moma!
21 Ya fi kyau kada ka ci nama ko ka sha ruwan inabi ko kuma ka yi wani abin da zai sa ɗan’uwanka yă fāɗi.
Hou moloidafa da agoane diala. Adi hou - hu nasu o waini nasu - adi hou da dia fi dunuma dafama: ne olelesea, amo yolesima.
22 Bari duk ra’ayin da kake da shi game da wannan sha’ani yă kasance tsakaninka da Allah. Mai albarka ne wanda zuciyarsa ba tă ba shi laifi game da abin da shi da kansa ya ɗauka cewa daidai ne ba.
Amaiba: le, amo hou dafawaneyale dawa: be liligi da di amola Gode, ali fawane wamowane gilisili fofada: mu da defea. Nowa dunu, e da ea dawa: i asigi dawa: su amoga hou moloidafa hamobeba: le, hame gogosiasea, e da hahawane bagade.
23 Amma wanda yake da shakka yakan jawo wa kansa hukunci ne in ya ci, domin yana ci ne ba bisa ga bangaskiya ba; kuma duk abin da bai zo daga bangaskiya ba zunubi ne.
Be ea dogo ganodini amo hou da noga: idafa dafawaneyale hame dawa: sea, e da amo ha: i nasea, Gode da ema se nabima: ne fofada: sa. Bai e da mae dafawaneyale dawa: le udigili nabeba: le. Amola adi hou ea bai da dafawaneyale dawa: su hou hame, amo da wadela: i hou.