< Romawa 12 >

1 Saboda haka, ina roƙonku,’yan’uwa, saboda yawan jinƙan Allah, ku miƙa jikunanku hadaya wadda take mai rai, mai tsarki abin karɓa kuma ga Allah, wannan ita ce hanyar hidimarku ta ruhaniya.
Aa le osiheko nahareo, ry longo, ami’ty fiferenaiñan’ Añahare; ty hibanabana ty sandri’ areo ho sorom-beloñe, miavake naho mañeva an’ An­drianañahare, izay ty fitoroñañe sazo anahareo.
2 Kada ku ci gaba da yin abin da duniya take yi, sai dai ku bar halinku ya sāke, ta wurin sabunta hankalinku ɗungum, don ku tabbatar da abin da Allah yake so yake, abu mai kyau, mai daɗi da kuma cikakke. (aiōn g165)
Ko mitsikombe ty voatse toy, fa miovà ami’ty fañavaoam-betsevetse, hamentea’ areo ty satrin’ arofon’ Añahare soa naho mahafale vaho fonitse. (aiōn g165)
3 Gama ta wurin alherin nan da aka yi mini ne ina ce wa kowannenku. Kada yă ɗauki kansa fiye da yadda ya kamata, a maimakon haka bari yă auna kansa cikin natsuwa, gwargwadon baiwar bangaskiyar da Allah yi masa.
Fa amy falalàñe natolots’ ahiy, le taroñeko ama’ areo iaby, t’ie tsy hihaboke hilala mandikoatse ty evà’e, fa sambe mimane faharendrehañe migahiñe ty amy fatokisañe nandivan’ Añahare ama’e.
4 Kamar dai yadda kowannenmu yake da jiki ɗaya da gaɓoɓi da yawa, gaɓoɓin nan kuwa ba aiki iri ɗaya suke yi ba,
Ampanahafeñe aman-tika, te maro ty mpitraoke an-tsandriñe raike ao, fe tsy hambam-pitoloñañe o mpitraoke iabio;
5 haka ma a cikin Kiristi mu da muke da yawa mun zama jiki ɗaya, kuma kowace gaɓar ɗan’uwan sauran ne.
hoe izay ka tika maro ro fañòva raike amy Norizañey, sindre mifampipiteke,
6 Muna da baye-baye dabam-dabam, gwargwadon alherin da aka yi mana. In baiwar mutum ta yin annabci ce, sai yă yi amfani da ita gwargwadon bangaskiyarsa.
naho songa aman-dravoravo ankafankafa ty amy falalàñe nitolorañe: he fitokiañe, tsahatse ty fatokisa’e,
7 In ta hidima ce; sai yă yi hidima. In kuma ta koyarwa ce, sai yă koyar;
ke fitoloñañe ty amy fitoroña’ey; ie mpañoke le amy fañòha’ey;
8 in ta ƙarfafawa ce, sai yă ƙarfafa; in kuma ta ba da taimako ce don biyan bukatun waɗansu, sai yă yi haka hannu sake; in ta shugabanci ce, sai yă yi shugabanci da himma; in ta nuna jinƙai ce, sai yă yi haka da fara’a.
ie mpañosike le amy fañosiha’ey, ie mpanolotse le am-patarihañe; ie mpifehe le am-pahimbañañe; ie mpiferenaiñe le an-kaehake.
9 Dole ƙauna tă zama ta gaskiya. Ku ƙi duk abin da yake mugu; ku manne wa abin da yake nagari.
Ehe te ho po-pamañahiañe o fikokoañeo; hejeo ty raty, vontitiro ty soa;
10 Ku ba da kanku ga juna cikin ƙauna irin ta’yan’uwa. Kowa yă yi ƙoƙari wajen girmama wani fiye da kansa.
Mifampipiteha am-pifampilongoañe; mifampiambanea am-piasiañe.
11 Kada ku zama marasa himma, sai dai masu himma a ruhaniyarku, kuna bauta wa Ubangiji.
Ko milealea am-pilozohañe, mirebarebà an-troke, toroño t’i Talè.
12 Ku yi farin ciki cikin bege, haƙuri cikin shan wuya, aminci cikin addu’a.
Mirebeha am-pitamàñe; mifeaha an-kaloviloviañe, mifahara an-kalaly;
13 Ku taimaki mutanen Allah masu bukata. Ku zama masu karɓan baƙi.
mandivà amy ze paia’ o noro’eo; le mampihova ambahiny.
14 Ku sa wa masu tsananta muku albarka; ku sa albarka kada fa ku la’anta.
Tatao o mampisoañe anahareo; tsipezo rano fa ko mañinje.
15 Ku yi murna da masu murna, ku yi kuka da masu kuka.
Itraofo rebeke o mirebekeo, iharò rovetse o mirovetseo,
16 Ku yi zaman lafiya da juna. Kada ku nuna girman kai, sai ma ku riƙa cuɗanya da talakawa. Kada ku zama masu ɗaga kai.
Songa miharoa rehake; ko mibokenabokenake fa itraofo o mavomavoo, vaho ko mieva hilala.
17 Idan kowa ya yi muku mugunta, kada ku sāka masa da mugunta. Ku lura don ku aikata abin da kowa zai iya gani cewa daidai ne.
Ko valean-draty ty raty ndra aman’ ia’ia. Imaneo ty soa am-pivazohoa’ ze hene ondaty.
18 Ku yi iya ƙoƙarinku, in zai yiwu, ku yi zaman lafiya da kowa.
Naho mete, amy ze lefe’o, le mifampilongoa am’ ondaty iabio.
19 Kada ku yi ramuwa, abokaina, sai dai ku bar wa Allah. Gama a rubuce yake cewa, “Ramuwa tawa ce; zan kuwa sāka,” in ji Ubangiji.
O roañetse, ko mamale fate, fa mañivaha ho amy haviñera’e, fa hoe ty pinatetse: ahiko ty vale-fate, izaho ro hañavake. hoe t’i Talè.
20 A maimakon haka, “In abokin gābanka yana jin yunwa, ka ciyar da shi; in yana jin ƙishirwa, ka ba shi ruwan sha. Ta yin haka, za ka tara garwashin wuta a kansa.”
Tovo’e: Naho saliko i rafelahi’oy, anjotsò; ie taliñiereñe, fahano rano; ie anoe’o izay, ro amotrea’o vaen’ afo mibela añambone’e eo.
21 Kada ku bar mugunta ta sha kanku, sai dai ku sha kan mugunta ta wurin aikata nagarta.
Ko milesa ami’ty haratiañe, fa gioho ami’ty soa ty raty.

< Romawa 12 >