< Romawa 11 >

1 To, ina da tambaya. Allah ya ƙi mutanensa ne? Sam, ko kaɗan! Ni mutumin Isra’ila ne kaina, zuriyar Ibrahim kuwa, daga kabilar Benyamin.
Kukolya, Itunda auahitile ne iantu akwe? Ingi singa auahitile, ingi nunene ni Mwisraeli nua ukoo wang'wa Abrahamu, nui kabila lang'wa Benyamini.
2 Allah bai ƙi mutanensa da ya rigya sani ba. Ba ku san abin da Nassi ya faɗa game da Iliya ba, yadda ya kawo kuka ga Allah a kan Isra’ila ya ce,
Itunda singa auahitile iantu akwe, aualingile kupuma ung'wandyo, iti shamulingile iandiko nuliliiye kung'wa Elia, naumulompile Tunda kuantu akua Israeli.
3 “Ya Ubangiji, sun karkashe annabawanka suka kuma rurrushe bagadanka; ni kaɗai na ragu, suna kuma neman raina”?
Utata waabulaga ianyakidagu ako, neenso akumulanga imakumbikilo ako. Nasaga ning'wene hangi akupenza upanga wane.
4 Wace amsa ce Allah ya ba shi? “Na keɓe wa kaina dubu bakwai waɗanda ba su yi wa Ba’al sujada ba.”
Isukiilo lang'wi Tunda likulunga ntuni kitalako? “Naika kunsoko ako antu magana nzogu mupungati awa nishaumukulya Itunda wa unkumbigulu” (Baali).
5 Haka ma, a wannan zamani akwai ragowar da aka zaɓa ta wurin alheri.
Kululo nimatungo nitungili akoli niasagiile kunsoko au holanigwa nua ukende.
6 In kuwa na alheri ne, ba sauran cewa ya dogara ga ayyuka ke nan. In ba haka ba, ashe, alheri ba alheri ba ne kuma.
Kululo agaitule kuaukende, singa hangi kua ntendo, ang'wi ukendo singa utulo hangi ukende.
7 To, sai me? Abin da Isra’ila suka nema da himma ba su samu ba, amma zaɓaɓɓun suka samu. Sauran suka taurare,
Ntuni gwa? ulukani nu Israeli aukuluduma, singa akalupantika, ingi iaholanigwa kakipantika, niang'wi ikapegwa kiti aleke kuona.
8 kamar yadda yake a rubuce cewa, “Allah ya ba su ruhun ruɗewa, idanu don su kāsa gani, da kuma kunnuwa don su kāsa ji, har yă zuwa yau.”
Anga niyandikilwe: “Itunda uapee nkolo au tu, imiho aleke kuona, nia kutye aleke kija sunga ni leliye.”
9 Dawuda kuma ya ce, “Bari teburin cin abincinsu yă zama musu tarko, sanadin fāɗuwa da dutsen sa tuntuɓe da kuma ramuwa a kansu.
U Daudi nung'wenso ukulunga, “Leka imeza yao itule nyavu, mntego, nuakukumpa kunsoko awilei wao.
10 Bari idanunsu su duhunta don kada su iya gani, bayansu kuma yă tanƙware har abada.”
Leka imiho ao apegwe ikiti aleki kuhuma kuona. Ulongole wendua tunye imigongo ao mahiku ihi.”
11 Har yanzu ina da tambaya. Sun yi tuntuɓe har ya kai ga fāɗuwar da ba za su iya tashi ba ne? Sam, ko kaɗan! A maimako, saboda laifinsu ne ceto ya zo ga Al’ummai don a sa mutanen Isra’ila su ji kishi.
Ingi gwa kulunga, akumpaa nee sunga agwiiza ileka kutula iti itunu. Ingi gwa kua kuleng'wa kitalao, uuguniki wapika kuantu nishaahuie, ingi nienso ahume kupegwa uwilu nuansula.
12 Amma in laifinsu yana nufin albarka ga duniya, hasararsu kuma albarka ga Al’ummai, ina misalin yalwar da albarkunsu za su kawo!
Ang'wi kuleng'wa kitalao nsoko augole waunkumbigulu, hangi ang'wi kuulya kitalao kunsoko augoli wa anyakilungu ukondaniili kitalao ukutula ugeile uli?
13 Ina magana da ku ne fa Al’ummai. Tun da yake ni manzo ne ga Al’ummai, ina taƙama da aikin nan nawa,
Itungile kuligitya nunye nimiantu amihe. Kunsoko naina nimitumi wa mahi mangiza, nainikuilya uitumi wane.
14 da fata zan rura kabilata a ta kowace hanya su ji kishi har ma yă sa in ceci waɗansunsu.
Ang'wi kuapa nsula ao niamuili ung'wi nunene. Ang'wi niang'wi kua guna.
15 Gama in ƙinsu da aka yi ya zama sulhu ga duniya, me karɓarsu za tă zama in ba rai daga matattu ba?
Ang'wi kuhitwa kitalako wigombi wa mihi kusingiiligwa kitalao ikutula ule upanga kupuma kuashi.
16 In sashen da aka miƙa a matsayin nunan fari tsattsarka ne, to, sauran ma tsattsarka ne; in saiwar tsattsarka ce, to, sauran rassan ma tsattsarka ne.
Ang'wi indya yang'wandyo iza kiuto nikiza, uu nili nila utu. Ang'wi umuli iza kiuto imataambi nimenso uu.
17 In an sassare waɗansu rassa, kai kuwa da kake kai zaitun jeji, aka ɗauke ka aka kuma yi muku aure, a yanzu kuwa kana shan ni’imar saiwar zaitun ɗin nan tare da sauran rassan,
Ang'wi imataambi ang'wi aatemilwe anga uewe itaambi nila muzeituni nuamihaka, nautemewe pakati ao, angwe aiwihanguie palung'wi nimihi augoli wa mizeituni,
18 kada ka yi taƙama cewa ka fi waɗancan rassan da aka sassare. In kuwa ka yi haka, to, ka yi la’akari da wannan. Ba kai ne kake taimakon saiwar ba, saiwar ce take taimakonka.
leka kilumbiilya kunsoko amataambi, ang'wi ukilumbiilya, singa wewe wimiailya imili, imili ikuailya wewe.
19 To, kana iya cewa, “An sassare rassan ne don a ɗaura aure da ni.”
Kululo ukulunga imatambi aatemilwe kunsoko nihume kutemelwa.
20 Haka yake. Amma an sassare su ne saboda rashin bangaskiya, kai kuma kana tsaye ta wurin bangaskiya. Kada ka yi taƙama, sai dai ka ji tsoro.
Tai ingi: Kunsoko akuhita kuhuila aiatemilwe, kululo uewe aiwimikile kunsoko auhuili wako, uleke kutula kihumbula migulya inonee kogopa.
21 Gama in har Allah bai bar rassan nan na asali ba, kai ma ba zai bar ka ba.
Kunso Itunda singa aumalekile imatambi na ng'wandyo, nuewe singa ukuhumila ikinya uwai.
22 Ka lura fa da alheri da kuma tsananin Allah, tsanani ga waɗanda suka fāɗi, amma alheri a gare ka, da fata za ka ci gaba cikin alherinsa. In ba haka ba, kai ma za a sare ka.
Goza gwa intendo ninza niang'wi Tunda nizi nintaki, uulaki auzile ku Ayahudi kunsoko naiagwie, kululo kuangiza, uuza wang'wi Tunda wiza kitalako ang'wi ukikie kuuza wakwe. Angaitule shanga uu nuewe ukuhitwa.
23 In kuwa ba su nace cikin rashin bangaskiya ba, za a sāke ɗaura aure da su, domin Allah yana iya sāke haɗa su.
Ang'wi singa akulongoleka kuhita kuhuila kitalao, akulemelwa hangi, kunsoko Itunda ukete uhumi nuakuatemela hangi.
24 Kai ma da aka saro daga zaitun ɗin da asalinsa yake na jeji, aka ɗaura aure da kai a jikin zaitun ɗin na gida, saɓanin yadda aka saba, balle waɗannan rassa na asali, da za a ɗaura aure da su a jikin zaitun ɗin nan nasu na asali?
Kunsoko ang'wi anye amutemilwe kunzi kunsoko ang'wi ung'wandyo aimia muzeituni wamihala ni hangi ang'wi anutemewe ung'wandyo wa muzeituni nuza, ang'wi aikukila i Ayahudi, naatuile anga mataambi ang'wandyo kuhuma kutemelwa hangi mukati amizeituni ao?
25 Ba na so ku kasance cikin rashin sani game da wannan asirin’yan’uwa, domin kada ku ɗaga kai. Isra’ila sun ɗanɗana sashe na taurarewa har sai da shigowar Al’ummai masu yawa ya cika.
Aluna ane singantakile mulinge unkunku uwu, hangi muleke kutula nimahala nakusiga kitalanyu. Unkunku uwu upumie ukaku ku Israeli sunga kuukondaniili nua unkumbigulu nuuzile.
26 Ta haka kuwa za a ceci dukan Isra’ila, kamar yadda yake a rubuce cewa, “Mai ceto zai zo daga Sihiyona; zai kawar da rashin bin Allah daga Yaƙub.
Kululo Israeli ihi akugunika anga naiyandikilwe: “Kupuma Sayuni uzile Muguni ukuuheja uubi kupuma kung'wa Yakono.
27 Wannan kuwa shi ne alkawarina da su sa’ad da na ɗauke musu zunubansu.”
Nili likutula ilago lane palung'wi nienso. Matungo ninzaheja imilandu ao.”
28 Game da zancen nan na bishara kuwa, su abokan gāba ne saboda ku; amma game da zaɓen kuwa, su ƙaunatattunsa ne, albarkacin kakannin kakanninsu,
Kua lukumo nula lukani, atula alugu kunsoko anyu kululo kunsoko alukumo nulakung'wanso kimikigwa atula alowa kunsoko a Tata anyu.
29 gama kyautar Allah da kiransa ba a sokewa.
Kunsoko ikipegwa nu witang'wi wang'wi Tunda shawi kailika.
30 Kamar yadda a dā can ku da kuke marasa biyayya ga Allah kuka sami jinƙai yanzu ta dalilin rashin biyayyarsu,
Kunsoko ung'wandya aimamulekile Tunda kululo itungila mausingiilya ulekelwa wanakanda, kunsoko akumuleka Itunda kitalao.
31 haka su ma suka zama marasa biyayya a yanzu domin su ma su sami jinƙai ta dalilin jinƙan da Allah ya yi muku.
Kunzila yiyo yiyo i Ayahudi amulekile Itunda, kunsoko aimusingiiye ulekelwa nienso akusingiilya uulekelwa.
32 Gama Allah ya daure dukan mutane ga rashin biyayya don yă nuna jinƙai ga kowa. (eleēsē g1653)
Kunsoko Itunda ualungile iantuihi muubi, ingi ahume kuahumila ikinya uwayi. (eleēsē g1653)
33 Kai, zurfin yalwar hikima da kuma sanin Allah yana nan a yalwace! Hukunce-hukuncensa kuma su fi gaban bincike, hanyoyinsa kuwa sun wuce gaban ganewa!
Anga niza ukulu uugole wakwe nimahala nu hugu wang'wi Tunda, shawilingika nu lamulwa wakwe ni nzila yakwe shayipenzeka.
34 “Wa ya taɓa sanin zuciyar Ubangiji? Ko kuwa yă ba shi shawara?”
Nyenyu naumilengile insula ang'wa Tata? Ang'wi nyenyu naiwimusija?
35 “Wa ya taɓa ba wa Allah wani abu, da Allah zai sāka masa?”
Ang'wi nyanyu naumupee ikintu ung'wandya nung'wenso ukulipwa hangi?
36 Gama daga gare shi, ta wurinsa, da kuma saboda shi ne dukan abubuwa suka kasance. Ɗaukaka ta tabbata a gare shi har abada! Amin. (aiōn g165)
Kunsoko maintu ihi apumie kitalakwe ikoli kua uhumi wakwe, hangi ukusuka kitalakwe, ukulu ukuli kitalakwe ikali na kali. Amina. (aiōn g165)

< Romawa 11 >