< Romawa 11 >

1 To, ina da tambaya. Allah ya ƙi mutanensa ne? Sam, ko kaɗan! Ni mutumin Isra’ila ne kaina, zuriyar Ibrahim kuwa, daga kabilar Benyamin.
Aab́ dab neen aatuna, Ik'o bí ashuwotsi juuwera? B́ jamon juweratse! taa ttookon Israe'el ash taane, Abraham naaro wotat Bíniyam jirots taane.
2 Allah bai ƙi mutanensa da ya rigya sani ba. Ba ku san abin da Nassi ya faɗa game da Iliya ba, yadda ya kawo kuka ga Allah a kan Isra’ila ya ce,
Ik'o shini b́ marat'ts ashuwotsi juweratse, S'ayn mas'aafo Eliyas jangosh eeg bíettsok'o gawatsteya? Dab Eliyas Israe'el ashuwotsi Ik' shinatse awuk'o ett b́ s'aamitsok'o danatsteya?
3 “Ya Ubangiji, sun karkashe annabawanka suka kuma rurrushe bagadanka; ni kaɗai na ragu, suna kuma neman raina”?
Manoor Eliyas «Doonzono! nebiyiwotsi úd'rne wosh t'intseyiru t'arap'ezono gaakrne, ts'uziye oori, taano úd'oshe bogeyiri» etre b́ teshi.
4 Wace amsa ce Allah ya ba shi? “Na keɓe wa kaina dubu bakwai waɗanda ba su yi wa Ba’al sujada ba.”
Ernmó Ik'o eega ettniya bísh bíaani? «Ba'ali eteets dozets ik'osh tuk'umalerawo shawat kúm ashuwotsi ttokish ooridek're» etre bísha.
5 Haka ma, a wannan zamani akwai ragowar da aka zaɓa ta wurin alheri.
And dúranatse b́wotsiyal, s'aaton marat'ere ortsuwots muk' Israe'el ashuwots fa'ane.
6 In kuwa na alheri ne, ba sauran cewa ya dogara ga ayyuka ke nan. In ba haka ba, ashe, alheri ba alheri ba ne kuma.
Marat'onwere s'aaton b́ wotiyal finonaliye etee, finon b́ wotiyal, s'aato s'aat b́ woto orerere etee.
7 To, sai me? Abin da Isra’ila suka nema da himma ba su samu ba, amma zaɓaɓɓun suka samu. Sauran suka taurare,
Eahe b́ k'awuntso eebi b́wotiti? Esra'el ashuwots bogetso datsatsno, marat'etswotsmó bo geyiruwo daatsrne, oortsuwotsmó bo maac'o bokup'i.
8 kamar yadda yake a rubuce cewa, “Allah ya ba su ruhun ruɗewa, idanu don su kāsa gani, da kuma kunnuwa don su kāsa ji, har yă zuwa yau.”
Hanuwere «Ik'o bo nibo b́ dúngiyi, mansh eshe hambetsish b́ borfetso bo ááwo be'atse, boowazonuwere shiyatse» ett guut'etsok'one.
9 Dawuda kuma ya ce, “Bari teburin cin abincinsu yă zama musu tarko, sanadin fāɗuwa da dutsen sa tuntuɓe da kuma ramuwa a kansu.
Dawitwere, «Bomishi maronu detset kambo, dikit gop'o wotar boon kic'ituwe! bofiniru gond fino botokats boree!
10 Bari idanunsu su duhunta don kada su iya gani, bayansu kuma yă tanƙware har abada.”
Bo ááwo b́ be'awok'o t'aluwowe, bojik'o gond bek'on jam aawo k'urowe» etre.
11 Har yanzu ina da tambaya. Sun yi tuntuɓe har ya kai ga fāɗuwar da ba za su iya tashi ba ne? Sam, ko kaɗan! A maimako, saboda laifinsu ne ceto ya zo ga Al’ummai don a sa mutanen Isra’ila su ji kishi.
Aab́ aani neen aatuna, ayhudiyots bodihi aani boturawok'o wotatniya? Mank'owaliye! ernmó ayhudiyots gondo bo fintsi jangosh Ayhudi woterawwots kasho bodaatsi, han b́wotiye ayhudiyots Ayhudi woterawwotsi bo ookoritwok'o woshoshe.
12 Amma in laifinsu yana nufin albarka ga duniya, hasararsu kuma albarka ga Al’ummai, ina misalin yalwar da albarkunsu za su kawo!
Ayhudiyots gond fino dats jamosh deero datsire, bodiho Ik' ash woterawotssh deero wotere, Ayhudi jamwots bookashink'ee deero awuk'o aye b́wotiyank'oni!
13 Ina magana da ku ne fa Al’ummai. Tun da yake ni manzo ne ga Al’ummai, ina taƙama da aikin nan nawa,
And nokeewir itsh Ik' ash woterawwotsshe, Ik' ash woterawwotssh wosheetso twottsok'osh t finosh mango taash shiyeetuwe,
14 da fata zan rura kabilata a ta kowace hanya su ji kishi har ma yă sa in ceci waɗansunsu.
T meets jag wotts ayhudiwotsi okooriyoshe, mank'onowere daneraka ik ikuwotsi kashiyo falituwe etee.
15 Gama in ƙinsu da aka yi ya zama sulhu ga duniya, me karɓarsu za tă zama in ba rai daga matattu ba?
Ik'o boon b́ juwoor datsatsi ash k'oshuwots Ik'onton b́ manetka wotiyal Ik'o boon b́ dek'or eeg b́wotituwok'o arefa? Haniyere k'irotse tuwok'oyi etee!
16 In sashen da aka miƙa a matsayin nunan fari tsattsarka ne, to, sauran ma tsattsarka ne; in saiwar tsattsarka ce, to, sauran rassan ma tsattsarka ne.
Ik naari boot'otse shintsotsi kayo S'ayinka wotiyal boot' jamo S'ayinkee b́ wotiti, mank'o mit iko b́s'ap'o S'ayina wotiyal b́ jabwotswere S'ayine bowotiti.
17 In an sassare waɗansu rassa, kai kuwa da kake kai zaitun jeji, aka ɗauke ka aka kuma yi muku aure, a yanzu kuwa kana shan ni’imar saiwar zaitun ɗin nan tare da sauran rassan,
Worfitsi woyra eteyiru mit jaabo wotts ayhudiyots k'ut'eyar bodihitka wotiyal it boditsi woyiriy mit jaabo wotts Ik' ash woterawwots bo shegro shááto shegrshr weyiri zeyito bítse b́keshiru s'ap'ootse keshiru gaalonat deeron kaytsuwotsi itwotiyakon, b́ jaabwotsats ít'k'ayere.
18 kada ka yi taƙama cewa ka fi waɗancan rassan da aka sassare. In kuwa ka yi haka, to, ka yi la’akari da wannan. Ba kai ne kake taimakon saiwar ba, saiwar ce take taimakonka.
It Ik' ash woterawotso jaabwotsats ít'k'ayere, it it'alomó it jaab mec'ro it wottsosh s'ap'oni itn kuriti bako it b́ s'ap'o kurirwotsi itwoterawok'o dande'ere.
19 To, kana iya cewa, “An sassare rassan ne don a ɗaura aure da ni.”
Ernmó «Jabúwots tishat bodihi, taa bo beyok tikinditwok'o» etaatne b́ teshi.
20 Haka yake. Amma an sassare su ne saboda rashin bangaskiya, kai kuma kana tsaye ta wurin bangaskiya. Kada ka yi taƙama, sai dai ka ji tsoro.
It ettso aree, ernmó bo k'ut'at bojuwe amano bok'aztsosh b́ wottsotse itwere k'up'at it ned'iye itamantsoshe, eshe, shata bako hit'o itn geyiratse.
21 Gama in har Allah bai bar rassan nan na asali ba, kai ma ba zai bar ka ba.
Ik'o azeewon jaab wotts ayhudiyotssh maac'o k'ewo b́ k'aziyakon itsh maac'o k'eweratse.
22 Ka lura fa da alheri da kuma tsananin Allah, tsanani ga waɗanda suka fāɗi, amma alheri a gare ka, da fata za ka ci gaba cikin alherinsa. In ba haka ba, kai ma za a sare ka.
Eshe Ik' doowonat Ik' shatiyon aab s'iilere, b́ shatiyonu b́kitsir dihitswotsats b́ wotor b́ doo wotonu b́ kitsir itshee, hanowere b́k'alir b́ dowon k'up'ar it betka wotiyalemó b́ doo itsh wotituwe, kup'o itk'azalomó itwere k'ut'eyarniye it dihiti.
23 In kuwa ba su nace cikin rashin bangaskiya ba, za a sāke ɗaura aure da su, domin Allah yana iya sāke haɗa su.
Ayhudiyots bo amaniyal yoots bobeyok aanitune, Ik'o yoots bobeyok boon aaniyosh falituwe.
24 Kai ma da aka saro daga zaitun ɗin da asalinsa yake na jeji, aka ɗaura aure da kai a jikin zaitun ɗin na gida, saɓanin yadda aka saba, balle waɗannan rassa na asali, da za a ɗaura aure da su a jikin zaitun ɗin nan nasu na asali?
It Ik' ash woterawwotsmó azeyon boditsi woyiri miti jaabo wotat teshtsuwots it beyokalo worfotsi woyiri mitats tokeyo it faliyakon hanots bo azeyon worfitsi woyiri miti jaabo wotts ayhudiyotsmó yoots bobeyok aanar tokeyo aawuk'oneya boosh b́ maaweeti!
25 Ba na so ku kasance cikin rashin sani game da wannan asirin’yan’uwa, domin kada ku ɗaga kai. Isra’ila sun ɗanɗana sashe na taurarewa har sai da shigowar Al’ummai masu yawa ya cika.
Ti eshuwotso! «Danfone» err it'k'ayere itsh tkeewitwo ááshts keewo fa'ee, bíwrer Israe'el ashuwots k'azts woto b́ jamosh b́woterawo Ik' ash Woteraw jamwots s'eenon Ik'ok bowafetsoshe.
26 Ta haka kuwa za a ceci dukan Isra’ila, kamar yadda yake a rubuce cewa, “Mai ceto zai zo daga Sihiyona; zai kawar da rashin bin Allah daga Yaƙub.
Eshe hank'on Israe'el asha ash jamwots kashitúne. Mansh hank'o ett guut'ere, «Kashituwo S'iyonn weetuwe, Yak'ob naar jamatse gondo wokiituwe,
27 Wannan kuwa shi ne alkawarina da su sa’ad da na ɗauke musu zunubansu.”
Bomorro boosh t t'afiyor bonton tkindit taaro haniye.»
28 Game da zancen nan na bishara kuwa, su abokan gāba ne saboda ku; amma game da zaɓen kuwa, su ƙaunatattunsa ne, albarkacin kakannin kakanninsu,
Israe'el ashuwots doo shishiyosh aap'etso dek'o bok'aztsotse, itjangosh it Ik' ash woterawotssh b́dooyish Ik'osh balangaro bowoti, bomarat'ewonmó nihiwots jangats tuutson Ik'o boon shunknee.
29 gama kyautar Allah da kiransa ba a sokewa.
Ik'o noon marat'de'er b́ deero bí imiyakon b́ k'alts keewumansh b́gawtso woniratse.
30 Kamar yadda a dā can ku da kuke marasa biyayya ga Allah kuka sami jinƙai yanzu ta dalilin rashin biyayyarsu,
It Ik' ash woterawwots shin Ik'osh alerawwotsiye it teshi, andomó ayhudiyots aleyo bok'aztsotse it Ik' maac' k'ewo it datsi.
31 haka su ma suka zama marasa biyayya a yanzu domin su ma su sami jinƙai ta dalilin jinƙan da Allah ya yi muku.
It maac' k'ewo it daatstsok'on boowere maac' k'ewo bodatsituwok'o boowere and Ik'osh alerawwotsi woterne.
32 Gama Allah ya daure dukan mutane ga rashin biyayya don yă nuna jinƙai ga kowa. (eleēsē g1653)
Ik'o b́ maac' k'ewo ash jamosh kitsosha ett ash jamwotsi ale k'azon is'k'reroshná. (eleēsē g1653)
33 Kai, zurfin yalwar hikima da kuma sanin Allah yana nan a yalwace! Hukunce-hukuncensa kuma su fi gaban bincike, hanyoyinsa kuwa sun wuce gaban ganewa!
Ik' gaalona, dani teleefonat danoonúwere awuk'o eene! bí angsho fal bíats boderake, b́ werindonu danerake.
34 “Wa ya taɓa sanin zuciyar Ubangiji? Ko kuwa yă ba shi shawara?”
«Ik' hasabiyo danetuwo kone? Bísh iztsi wotituwonmó kone?
35 “Wa ya taɓa ba wa Allah wani abu, da Allah zai sāka masa?”
Ik'osh gushituwonat b́ gushitsono dek'etuwo kone?»
36 Gama daga gare shi, ta wurinsa, da kuma saboda shi ne dukan abubuwa suka kasance. Ɗaukaka ta tabbata a gare shi har abada! Amin. (aiōn g165)
Jam keewo b́ daatse bíyokne, jam keewo bíne b́beeti, jam keewo bíshe b́ beeyeti, dúre dúron mango bísh wotowe! Amen! (aiōn g165)

< Romawa 11 >