< Romawa 10 >

1 ’Yan’uwa, abin da zuciyata take so da kuma addu’ata ga Allah saboda Isra’ilawa shi ne su sami ceto.
ہے بھْراتَرَ اِسْراییلِییَلوکا یَتْ پَرِتْرانَں پْراپْنُوَنْتِ تَدَہَں مَنَسابھِلَشَنْ اِیشْوَرَسْیَ سَمِیپے پْرارْتھَیے۔
2 Gama na shaida su a kan suna da kishi bin Allah, sai dai kishinsu ba a bisa sani ba.
یَتَ اِیشْوَرے تیشاں چیشْٹا وِدْیَتَ اِتْیَتْراہَں ساکْشْیَسْمِ؛ کِنْتُ تیشاں سا چیشْٹا سَجْنانا نَہِ،
3 Da yake ba su san adalcin da yake fitowa daga Allah ba suka kuma nemi su kafa nasu, sai suka ƙi miƙa kai ga adalcin Allah.
یَتَسْتَ اِیشْوَرَدَتَّں پُنْیَمْ اَوِجْنایَ سْوَکرِتَپُنْیَں سْتھاپَیِتُمْ چیشْٹَمانا اِیشْوَرَدَتَّسْیَ پُنْیَسْیَ نِگھْنَتْوَں نَ سْوِیکُرْوَّنْتِ۔
4 Kiristi shi ne ƙarshen doka domin a sami adalci wa kowane mai bangaskiya.
کھْرِیشْٹَ ایکَیکَوِشْواسِجَنایَ پُنْیَں داتُں وْیَوَسْتھایاح پھَلَسْوَرُوپو بھَوَتِ۔
5 Musa ya bayyana adalcin da yake ga Doka cewa, “Mutumin da ya aikata waɗannan abubuwa zai rayu ta wurinsu.”
وْیَوَسْتھاپالَنینَ یَتْ پُنْیَں تَتْ مُوسا وَرْنَیاماسَ، یَتھا، یو جَنَسْتاں پالَیِشْیَتِ سَ تَدّوارا جِیوِشْیَتِ۔
6 Amma adalcin da yake ga bangaskiya yana cewa, “Kada ka faɗa a zuciyarka, ‘Wa zai hau sama?’” (wato, don yă sauko da Kiristi),
کِنْتُ پْرَتْیَیینَ یَتْ پُنْیَں تَدْ ایتادرِشَں واکْیَں وَدَتِ، کَح سْوَرْگَمْ آرُہْیَ کھْرِیشْٹَمْ اَوَروہَیِشْیَتِ؟
7 “ko kuwa ‘Wa zai gangara can zurfin ƙasa?’” (wato, don yă hauro da Kiristi daga matattu). (Abyssos g12)
کو وا پْریتَلوکَمْ اَوَرُہْیَ کھْرِیشْٹَں مرِتَگَنَمَدھْیادْ آنیشْیَتِیتِ واکْ مَنَسِ تْوَیا نَ گَدِتَوْیا۔ (Abyssos g12)
8 Amma mene ne aka ce? “Maganar tana kusa da kai; tana cikin bakinka da kuma cikin zuciyarka,” wato, maganar bangaskiyan nan da muke shela.
تَرْہِ کِں بْرَوِیتِ؟ تَدْ واکْیَں تَوَ سَمِیپَسْتھَمْ اَرْتھاتْ تَوَ وَدَنے مَنَسِ چاسْتے، تَچَّ واکْیَمْ اَسْمابھِح پْرَچارْیَّمانَں وِشْواسَسْیَ واکْیَمیوَ۔
9 Cewa in ka furta da bakinka, “Yesu Ubangiji ne,” ka kuma gaskata a zuciyarka cewa Allah ya tā da shi daga matattu, za ka sami ceto.
وَسْتُتَح پْرَبھُں یِیشُں یَدِ وَدَنینَ سْوِیکَروشِ، تَتھیشْوَرَسْتَں شْمَشانادْ اُدَسْتھاپَیَدْ اِتِ یَدْیَنْتَحکَرَنینَ وِشْوَسِشِ تَرْہِ پَرِتْرانَں لَپْسْیَسے۔
10 Gama da zuciyarka ce kakan gaskata a kuma kuɓutar da kai, da bakinka ne kuma kake furta a kuma cece ka.
یَسْماتْ پُنْیَپْراپْتْیَرْتھَمْ اَنْتَحکَرَنینَ وِشْوَسِتَوْیَں پَرِتْرانارْتھَنْچَ وَدَنینَ سْوِیکَرْتَّوْیَں۔
11 Kamar yadda Nassi ya ce, “Duk wanda ya gaskata da shi ba zai taɓa shan kunya ba.”
شاسْتْرے یادرِشَں لِکھَتِ وِشْوَسِشْیَتِ یَسْتَتْرَ سَ جَنو نَ تْرَپِشْیَتے۔
12 Gama ba bambanci tsakanin mutumin Yahuda da mutumin Al’ummai, Ubangijin nan ɗaya shi ne Ubangijin kowa yana kuma ba da albarka a yalwace ga duk masu kira gare shi,
اِتْیَتْرَ یِہُودِنِ تَدَنْیَلوکے چَ کوپِ وِشیشو ناسْتِ یَسْمادْ یَح سَرْوّیشامْ اَدْوِتِییَح پْرَبھُح سَ نِجَیاچَکانَ سَرْوّانْ پْرَتِ وَدانْیو بھَوَتِ۔
13 gama, “Duk wanda ya kira bisa sunan Ubangiji zai sami ceto.”
یَتَح، یَح کَشْچِتْ پَرَمیشَسْیَ نامْنا ہِ پْرارْتھَیِشْیَتے۔ سَ ایوَ مَنُجو نُونَں پَرِتْراتو بھَوِشْیَتِ۔
14 To, ta yaya za su kira ga wanda ba su gaskata ba? Ta yaya kuma za su gaskata wanda ba su taɓa ji ba? Ta yaya kuma za su ji ba tare da wani ya yi musu wa’azi ba?
یَں یے جَنا نَ پْرَتْیایَنْ تے تَمُدِّشْیَ کَتھَں پْرارْتھَیِشْیَنْتے؟ یے وا یَسْیاکھْیانَں کَداپِ نَ شْرُتَوَنْتَسْتے تَں کَتھَں پْرَتْییشْیَنْتِ؟ اَپَرَں یَدِ پْرَچارَیِتارو نَ تِشْٹھَنْتِ تَدا کَتھَں تے شْروشْیَنْتِ؟
15 Kuma ta yaya za su yi wa’azi in ba an aike su ba? Kamar yadda yake a rubuce cewa, “Isowar masu kawo labari mai daɗi abu mai kyau ne ƙwarai!”
یَدِ وا پْریرِتا نَ بھَوَنْتِ تَدا کَتھَں پْرَچارَیِشْیَنْتِ؟ یادرِشَں لِکھِتَمْ آسْتے، یَتھا، مانْگَلِکَں سُسَںوادَں دَدَتْیانِییَ یے نَراح۔ پْرَچارَیَنْتِ شانْتیشْچَ سُسَںوادَں جَناسْتُ یے۔ تیشاں چَرَنَپَدْمانِ کِیدرِکْ شوبھانْوِتانِ ہِ۔
16 Amma ba dukan Isra’ilawa ne suka karɓi labari mai daɗin nan ba. Gama Ishaya ya ce, “Ubangiji, wa ya gaskata saƙonmu?”
کِنْتُ تے سَرْوّے تَں سُسَںوادَں نَ گرِہِیتَوَنْتَح۔ یِشایِیو یَتھا لِکھِتَوانْ۔ اَسْمَتْپْرَچارِتے واکْیے وِشْواسَمَکَرودّھِ کَح۔
17 Saboda haka, bangaskiya takan zo ne ta wurin jin saƙo, akan ji saƙon kuma ta wurin maganar Kiristi.
اَتَایوَ شْرَوَنادْ وِشْواسَ اَیشْوَرَواکْیَپْرَچاراتْ شْرَوَنَنْچَ بھَوَتِ۔
18 Amma ina tambaya, “Ba su ji ba ne? Tabbatacce sun ji. “Muryarsu ta tafi ko’ina a cikin duniya, kalmominsu kuma har iyakar duniya.”
تَرْہْیَہَں بْرَوِیمِ تَیح کِں ناشْراوِ؟ اَوَشْیَمْ اَشْراوِ، یَسْماتْ تیشاں شَبْدو مَہِیں وْیاپْنودْ واکْیَنْچَ نِکھِلَں جَگَتْ۔
19 Har wa yau, ina da tambaya. Shin, Isra’ila ba su fahimta ba ne? Da farko, Musa ya ce, “Zan sa ku yi kishin waɗanda ba al’umma ba; zan sa ku yi fushin al’ummar da ba ta da fahimta.”
اَپَرَمَپِ وَدامِ، اِسْراییلِییَلوکاح کِمْ ایتاں کَتھاں نَ بُدھْیَنْتے؟ پْرَتھَمَتو مُوسا اِدَں واکْیَں پْروواچَ، اَہَمُتّاپَیِشْیے تانْ اَگَنْیَمانَوَیرَپِ۔ کْلیکْشْیامِ جاتِمْ ایتانْچَ پْرونْمَتَّبھِنَّجاتِبھِح۔
20 Ishaya kuma ya fito gabagadi ya ce, “Waɗanda ba su neme ni ba, su suka same ni; Na bayyana kaina ga waɗanda ba su ma taɓa neman sanina ba.”
اَپَرَنْچَ یِشایِیوتِشَیاکْشوبھینَ کَتھَیاماسَ، یَتھا، اَدھِ ماں یَیسْتُ ناچیشْٹِ سَمْپْراپْتَسْتَے رْجَنَیرَہَں۔ اَدھِ ماں یَے رْنَ سَمْپرِشْٹَں وِجْناتَسْتَے رْجَنَیرَہَں۔۔
21 Amma game da Isra’ila ya ce, “Dukan yini na miƙa hannuwana ga mutane marasa biyayya da masu taurinkai.”
کِنْتْوِسْراییلِییَلوکانْ اَدھِ کَتھَیانْچَکارَ، یَیراجْنالَنْگھِبھِ رْلوکَے رْوِرُدّھَں واکْیَمُچْیَتے۔ تانْ پْرَتْییوَ دِنَں کرِتْسْنَں ہَسْتَو وِسْتارَیامْیَہَں۔۔

< Romawa 10 >