< Romawa 10 >

1 ’Yan’uwa, abin da zuciyata take so da kuma addu’ata ga Allah saboda Isra’ilawa shi ne su sami ceto.
Bamwangu, intakazo ye inkulo yangu ni inkupo yangu kwa Ireeza, kuhazwa kwabo.
2 Gama na shaida su a kan suna da kishi bin Allah, sai dai kishinsu ba a bisa sani ba.
Sina haniha bupaki kuamana nabo kuti bena inchiseho kwa Ireeza, kono isiñi chokuya che inzibo.
3 Da yake ba su san adalcin da yake fitowa daga Allah ba suka kuma nemi su kafa nasu, sai suka ƙi miƙa kai ga adalcin Allah.
Kakuti kabezi kuluka kwa Ireeza, imi basaka kuzaka kuluka kwabo bene. Kena babali tuli kunsi yo kuluka kwa Ireeza.
4 Kiristi shi ne ƙarshen doka domin a sami adalci wa kowane mai bangaskiya.
Kakuti Kirisite nji mwi zuzilikizi wo mulao cho kuluka kwa zumwi ni zumwi yo zumina.
5 Musa ya bayyana adalcin da yake ga Doka cewa, “Mutumin da ya aikata waɗannan abubuwa zai rayu ta wurinsu.”
Kakuti Mushe uñola kuamana ni kuluka kuzwa ku mulao: “Muntu yo panga kuluka kwa mulao kahale cho ku kuluka.”
6 Amma adalcin da yake ga bangaskiya yana cewa, “Kada ka faɗa a zuciyarka, ‘Wa zai hau sama?’” (wato, don yă sauko da Kiristi),
Kono kuluka kuzwa kwi intumelo kuwamba ichi, “Kanji u wambi mwi inkulo yako, 'Njeni yese akambame mwi wulu?' (cho kuti, kuleta Kirisite hansi);
7 “ko kuwa ‘Wa zai gangara can zurfin ƙasa?’” (wato, don yă hauro da Kiristi daga matattu). (Abyssos g12)
imi kanji uti, 'Njeni yesa shetumukile mwilindi lisena ma manimani?”' (cho kuti, ku zikula Kirisite kuba fwile). (Abyssos g12)
8 Amma mene ne aka ce? “Maganar tana kusa da kai; tana cikin bakinka da kuma cikin zuciyarka,” wato, maganar bangaskiyan nan da muke shela.
Kono iwamba nzi? “Linzwi lina he mbali nawe, mukaholo kako imi ni mwi inkulo yako.” Ilyo nji linzwi lye intumelo, li tuwamba.
9 Cewa in ka furta da bakinka, “Yesu Ubangiji ne,” ka kuma gaskata a zuciyarka cewa Allah ya tā da shi daga matattu, za ka sami ceto.
Mukuti haiba cha kaholo kako uwamba kuti Jesu nji Simwine, imi ni kuzumina mwi inkulo yako kuti Ireeza aba mubusi kuba fwile, kohazwe.
10 Gama da zuciyarka ce kakan gaskata a kuma kuɓutar da kai, da bakinka ne kuma kake furta a kuma cece ka.
Kakuti che inkulo muntu uzumina cho kuluka, imi cha kaholo u lemuha cha kuhazwa.
11 Kamar yadda Nassi ya ce, “Duk wanda ya gaskata da shi ba zai taɓa shan kunya ba.”
Kakuti iñolo liwamba, “Yense yo zumina kwali kese na swabiswe.”
12 Gama ba bambanci tsakanin mutumin Yahuda da mutumin Al’ummai, Ubangijin nan ɗaya shi ne Ubangijin kowa yana kuma ba da albarka a yalwace ga duk masu kira gare shi,
Kakuti kakwina inshutano mukati ka Mujunda ni Mugerike. Kakuti Simwine uswana nji Simwine wa bonse, imi ufumite kubonse basumpa kwali.
13 gama, “Duk wanda ya kira bisa sunan Ubangiji zai sami ceto.”
Kakuti yense yo sumpa he zina lya Simwine ka hazwe.
14 To, ta yaya za su kira ga wanda ba su gaskata ba? Ta yaya kuma za su gaskata wanda ba su taɓa ji ba? Ta yaya kuma za su ji ba tare da wani ya yi musu wa’azi ba?
Cwale linu kaba sumpe bule kwali ubasena ba bazumini? Mu ba zumine bule mwali ibasena ba bazuwi? Mu ba zuwe bule nikusena mukutazi?
15 Kuma ta yaya za su yi wa’azi in ba an aike su ba? Kamar yadda yake a rubuce cewa, “Isowar masu kawo labari mai daɗi abu mai kyau ne ƙwarai!”
Cwale kaba kutaze bule, kwanda haba tumwa? Sina mukuñolelwe, “Malotu bule mantende abo bawamba makande a zintu zi lotu!”
16 Amma ba dukan Isra’ilawa ne suka karɓi labari mai daɗin nan ba. Gama Ishaya ya ce, “Ubangiji, wa ya gaskata saƙonmu?”
Kono bonse kena ba tekelezi kwi ivangeli. Mukuti Isaya uwamba, “Simwine, njeni ya ba zumini iñusa lyetu?
17 Saboda haka, bangaskiya takan zo ne ta wurin jin saƙo, akan ji saƙon kuma ta wurin maganar Kiristi.
Linu intumelo iza cha kuzuwa, imi ni kuzuwa cha linzwii lya Kirisite.
18 Amma ina tambaya, “Ba su ji ba ne? Tabbatacce sun ji. “Muryarsu ta tafi ko’ina a cikin duniya, kalmominsu kuma har iyakar duniya.”
Kono ni wamba, “Kana baba zuwi?” Eee, cho buniti. “Mulumo wabo ubayendi mwi inkanda zonse, imi manzwi abo ku mamani mani e inkanda.”
19 Har wa yau, ina da tambaya. Shin, Isra’ila ba su fahimta ba ne? Da farko, Musa ya ce, “Zan sa ku yi kishin waɗanda ba al’umma ba; zan sa ku yi fushin al’ummar da ba ta da fahimta.”
Nihakubabulyo, ni wamba, “Kana Isiraele kana abezi?” Intanzi Mushe uti, “Kani mitangole cha muna kecho chisali che inkanda. Cha mukwa we inkanda ni kusena kuzuwisisa, kani mi tangole mane mubenge.”
20 Ishaya kuma ya fito gabagadi ya ce, “Waɗanda ba su neme ni ba, su suka same ni; Na bayyana kaina ga waɗanda ba su ma taɓa neman sanina ba.”
Linu Isaya abena bundume ha wamba, “Niba wanwa kwabo basana babali kunigana. Niba libonahazi kwabo basana babani kumbili.”
21 Amma game da Isra’ila ya ce, “Dukan yini na miƙa hannuwana ga mutane marasa biyayya da masu taurinkai.”
Kono kwa Isiraele uwamba, “Musihali onse ni ba wololi mayanza angu kubasa kuteki ni bantu bamahañi.”

< Romawa 10 >