< Romawa 10 >

1 ’Yan’uwa, abin da zuciyata take so da kuma addu’ata ga Allah saboda Isra’ilawa shi ne su sami ceto.
Valukolo inumbula yango nulwisayo lwango khwa Nguluve, khuvene khwa jili ya vupokhi, ukhuva nukhuvavula ukhuta, valene mbombo ya Nguluve sio kwa jili ya luhala.
2 Gama na shaida su a kan suna da kishi bin Allah, sai dai kishinsu ba a bisa sani ba.
Ukhuva ni khuvavula ukhuta vale nembombo ya Nguluve. Leno sio ukhuta valenu welewa.
3 Da yake ba su san adalcin da yake fitowa daga Allah ba suka kuma nemi su kafa nasu, sai suka ƙi miƙa kai ga adalcin Allah.
Ukhuva Sara yemanyile ilweli ya Nguluve, vilonda ukhujenga elweli yavene vavo. savale videkhi khuvulyeu wa Nguluve.
4 Kiristi shi ne ƙarshen doka domin a sami adalci wa kowane mai bangaskiya.
Ukhuva uKlisite vitimilifu indagelo khuvulweli wakhila munu uvikhwami.
5 Musa ya bayyana adalcin da yake ga Doka cewa, “Mutumin da ya aikata waɗannan abubuwa zai rayu ta wurinsu.”
Ukhuva uMusa viasimbile ukhuhusu elweli ukhumana nululagelo: Umunu uvaivomba elweli ya lulagelo itamaga ni lwali iyi.”
6 Amma adalcin da yake ga bangaskiya yana cewa, “Kada ka faɗa a zuciyarka, ‘Wa zai hau sama?’” (wato, don yă sauko da Kiristi),
Inava ilule yivonekha nu ulwidikho vun'cho lweli, “Usite ukhujova munumbula yakho, 'Vani ukhutoga khukianya?' (Khu khu ndata uKlisite pasi).
7 “ko kuwa ‘Wa zai gangara can zurfin ƙasa?’” (wato, don yă hauro da Kiristi daga matattu). (Abyssos g12)
Usite ukho jova munumbula yakho veni a uvikhava ikhwikha pali guli iya yuyikhundata uKlisite khukhanya ukhuma khura fuile). (Abyssos g12)
8 Amma mene ne aka ce? “Maganar tana kusa da kai; tana cikin bakinka da kuma cikin zuciyarka,” wato, maganar bangaskiyan nan da muke shela.
Lakini yijova khekhi? “Ilimonyu lelepipi nuve, mundomo gwakho na munumbula yakho.” Ilwo ni limenyu ilya lwidakho.” Lilyo tukholejova.
9 Cewa in ka furta da bakinka, “Yesu Ubangiji ne,” ka kuma gaskata a zuciyarka cewa Allah ya tā da shi daga matattu, za ka sami ceto.
Ukhuva undomo gwakho gwipela khwa Yesu ukhuva vitwa, nukhwamini munumbula yakho ukhuta vu Nguluve ukhunchukha, wipona.
10 Gama da zuciyarka ce kakan gaskata a kuma kuɓutar da kai, da bakinka ne kuma kake furta a kuma cece ka.
Ukhuva khunumbula umunu ikhedekha nukhupela lweli, na khundomo ukhupela nukhupokhela uvulokhole.
11 Kamar yadda Nassi ya ce, “Duk wanda ya gaskata da shi ba zai taɓa shan kunya ba.”
Ukhuva eliandikho linchova khila uvikhumwamini sakhasukha.”
12 Gama ba bambanci tsakanin mutumin Yahuda da mutumin Al’ummai, Ubangijin nan ɗaya shi ne Ubangijin kowa yana kuma ba da albarka a yalwace ga duk masu kira gare shi,
Ukhuva lisikhuli lilyo salihwaninia Myahudi nu Myunani. ukhuva utwa yula yula vitwa vavoni vitayeli kuvoni avavikhumwilanga.
13 gama, “Duk wanda ya kira bisa sunan Ubangiji zai sami ceto.”
Ukhuva khila umunu uvikhule langela ilitawa lya Utwa ikhokhokha.
14 To, ta yaya za su kira ga wanda ba su gaskata ba? Ta yaya kuma za su gaskata wanda ba su taɓa ji ba? Ta yaya kuma za su ji ba tare da wani ya yi musu wa’azi ba?
Khulitawa lilikhu viwesya ukhu mwilanga umwene vusava mpulikhi? liuvikhupulikha wasipali uvi lumbelela?
15 Kuma ta yaya za su yi wa’azi in ba an aike su ba? Kamar yadda yake a rubuce cewa, “Isowar masu kawo labari mai daɗi abu mai kyau ne ƙwarai!”
Vigaha ndati vawesya ukhulumbilila, vangasite ukusuhiwa? nduvuliandikhiwe.
16 Amma ba dukan Isra’ilawa ne suka karɓi labari mai daɗin nan ba. Gama Ishaya ya ce, “Ubangiji, wa ya gaskata saƙonmu?”
Ukhuva voni savapulekheje ilimenyu ukhuva u Isaya ijova, “Utwa, veni uva pulikhe ilimenyu lieto?”
17 Saboda haka, bangaskiya takan zo ne ta wurin jin saƙo, akan ji saƙon kuma ta wurin maganar Kiristi.
Ulwedekhe lukhuja ukhuhumila mulimenyu lya Klisite.
18 Amma ina tambaya, “Ba su ji ba ne? Tabbatacce sun ji. “Muryarsu ta tafi ko’ina a cikin duniya, kalmominsu kuma har iyakar duniya.”
Leno nijova, “Lweli savakha pilikhe?” Lweli khabisa ilimenyu iyavene likhegile mughelunga khyoni na mamenyu gavene ukhuluta khu mwisio wa khelunga.
19 Har wa yau, ina da tambaya. Shin, Isra’ila ba su fahimta ba ne? Da farko, Musa ya ce, “Zan sa ku yi kishin waɗanda ba al’umma ba; zan sa ku yi fushin al’ummar da ba ta da fahimta.”
Khugoni, nijova, Lweli Israel sakhalumanye?” Ulwakhwanja u Musa akhajova, nukhuvan'chogosya ukhuvavikhila uwifu khuvanu vavo sio vataifa. Khujela yeyo sio ya vanu vataifa lelwo lejila vumanyi nikhuva nchonchela mpakha muvipe.”
20 Ishaya kuma ya fito gabagadi ya ce, “Waɗanda ba su neme ni ba, su suka same ni; Na bayyana kaina ga waɗanda ba su ma taɓa neman sanina ba.”
Nu Isaya ikhifu fin'cho ukhujova, “Navonikha khuvala avasavakha kha ndo ndaga navonikhe khuvala vavo savalikhunogwa.”
21 Amma game da Isra’ila ya ce, “Dukan yini na miƙa hannuwana ga mutane marasa biyayya da masu taurinkai.”
Linu khuva Israeli ukhun'chova, “Isikhu joni nanyosinche amavokho gango khuvala avasavikhumulikha na khuvanu vango.”

< Romawa 10 >