< Romawa 10 >

1 ’Yan’uwa, abin da zuciyata take so da kuma addu’ata ga Allah saboda Isra’ilawa shi ne su sami ceto.
Khatben ah manuca rhoek, khangnah ham amih yueng Pathen taengah ka thinko kah kolonah tah rhenbihnah ni.
2 Gama na shaida su a kan suna da kishi bin Allah, sai dai kishinsu ba a bisa sani ba.
Pathen kah kohlopnah a khueh uh te amih ham ka phong pah. Tedae mingnah nen moenih.
3 Da yake ba su san adalcin da yake fitowa daga Allah ba suka kuma nemi su kafa nasu, sai suka ƙi miƙa kai ga adalcin Allah.
Pathen kah duengnah vik te a mangvawt uh tih amah kah duengnah thoh ham ni a toem uh. Te dongah Pathen kah duengnah dongah boe a ngai uh moenih.
4 Kiristi shi ne ƙarshen doka domin a sami adalci wa kowane mai bangaskiya.
Te dongah aka tangnah rhoek boeih te duengnah ham olkhueng kah a bawtnah tah Khrih ni.
5 Musa ya bayyana adalcin da yake ga Doka cewa, “Mutumin da ya aikata waɗannan abubuwa zai rayu ta wurinsu.”
Moses loh olkhueng kah duengnah kawng te a daek coeng. Te tla a saii daengah ni hlang loh te nen te a hing eh.
6 Amma adalcin da yake ga bangaskiya yana cewa, “Kada ka faɗa a zuciyarka, ‘Wa zai hau sama?’” (wato, don yă sauko da Kiristi),
Tedae tangnah kah duengnah loh, “Na thinko ah, 'Unim Vaan la aka luei eh? Te tah Khrih aka khuen la om.
7 “ko kuwa ‘Wa zai gangara can zurfin ƙasa?’” (wato, don yă hauro da Kiristi daga matattu). (Abyssos g12)
Te phoeiah, 'Unim tangrhom dung la aka suntla eh? Te duek lamkah hang khuen ham tila Khrih ni, 'ti boeh,” a ti tangloeng. (Abyssos g12)
8 Amma mene ne aka ce? “Maganar tana kusa da kai; tana cikin bakinka da kuma cikin zuciyarka,” wato, maganar bangaskiyan nan da muke shela.
Tedae balae n'ti lah eh? Olka te na taengah, na ka ah, na thinko ah om. Tekah aka om tangnah olka la ka hoe uh te.
9 Cewa in ka furta da bakinka, “Yesu Ubangiji ne,” ka kuma gaskata a zuciyarka cewa Allah ya tā da shi daga matattu, za ka sami ceto.
Boeipa Jesuh te na ka neh na phong tih duek lamkah anih aka thoh Pathen te na thinko ah na tangnah atah na daem ni.
10 Gama da zuciyarka ce kakan gaskata a kuma kuɓutar da kai, da bakinka ne kuma kake furta a kuma cece ka.
Thinko neh a tangnah te duengnah la, ka neh a phong te khangnah la om.
11 Kamar yadda Nassi ya ce, “Duk wanda ya gaskata da shi ba zai taɓa shan kunya ba.”
Te dongah cacim loh, “Amah te aka tangnah boeih tah yahpok mahpawh.
12 Gama ba bambanci tsakanin mutumin Yahuda da mutumin Al’ummai, Ubangijin nan ɗaya shi ne Ubangijin kowa yana kuma ba da albarka a yalwace ga duk masu kira gare shi,
Judah neh Greek laklo ah hlihloehnah a om moenih. Boeipa amah tah hlang boeih kah ni. Amah aka phoei rhoek boeih taengah a khuehtawn sak.
13 gama, “Duk wanda ya kira bisa sunan Ubangiji zai sami ceto.”
Te dongah boeipa ming aka khue boeih te tah daem ni.
14 To, ta yaya za su kira ga wanda ba su gaskata ba? Ta yaya kuma za su gaskata wanda ba su taɓa ji ba? Ta yaya kuma za su ji ba tare da wani ya yi musu wa’azi ba?
Tedae a tangnah uh mueh la amah te metlam a khue uh eh? A yaak uh mueh la amah te metlam a tangnah uh eh? A hoe mueh la metlam a yaak uh eh?
15 Kuma ta yaya za su yi wa’azi in ba an aike su ba? Kamar yadda yake a rubuce cewa, “Isowar masu kawo labari mai daɗi abu mai kyau ne ƙwarai!”
A tueih uh pawt atah metlam a hoe uh eh? A daek vanbangla hnothen te aka phong rhoek kah a kho tah sawtthen tangkik.
16 Amma ba dukan Isra’ilawa ne suka karɓi labari mai daɗin nan ba. Gama Ishaya ya ce, “Ubangiji, wa ya gaskata saƙonmu?”
Tedae olthangthen te hlang boeih loh a ngai uh moenih. Isaiah loh, “Boeipa kaimih kah olthang he u long a tangnah,” a ti.
17 Saboda haka, bangaskiya takan zo ne ta wurin jin saƙo, akan ji saƙon kuma ta wurin maganar Kiristi.
Te dongah tangnah tah hnavue lamloh, hnavue tah Khrih kah olka lamloh ha om.
18 Amma ina tambaya, “Ba su ji ba ne? Tabbatacce sun ji. “Muryarsu ta tafi ko’ina a cikin duniya, kalmominsu kuma har iyakar duniya.”
Tedae, “A yaak uh moenih a?” ka ti. Amih kah oldi loh diklai pum la cet tih, amih kah olka loh lunglai a bawtnah due a pha.
19 Har wa yau, ina da tambaya. Shin, Isra’ila ba su fahimta ba ne? Da farko, Musa ya ce, “Zan sa ku yi kishin waɗanda ba al’umma ba; zan sa ku yi fushin al’ummar da ba ta da fahimta.”
Tedae, “Israel loh ming pawt nim?” ka ti. Moses loh lamhma la, “Kai tah namtom pawt nen khaw nangmih kan thatlai thil ni. Lungmong namtom rhangneh nangmih kan sai sak ni,” a ti.
20 Ishaya kuma ya fito gabagadi ya ce, “Waɗanda ba su neme ni ba, su suka same ni; Na bayyana kaina ga waɗanda ba su ma taɓa neman sanina ba.”
Te dongah Isaiah tah a rhalthen tih, “Kai aka toem pawt rhoek loh m'hmuh tih kai aka dawt pawt rhoek taengah aka phoe la ka om,” a ti.
21 Amma game da Isra’ila ya ce, “Dukan yini na miƙa hannuwana ga mutane marasa biyayya da masu taurinkai.”
Te phoeiah Israel taengah, “Ka kut te hnin at puet pilnam ol aek neh boekoek taengah ka phuel coeng,” a ti nah.

< Romawa 10 >