< Romawa 10 >
1 ’Yan’uwa, abin da zuciyata take so da kuma addu’ata ga Allah saboda Isra’ilawa shi ne su sami ceto.
Ti eshuwotso! t maac'otse beyiru een tewunonat Ik'o maants t t'intsiru k'onon Israe'el ashuwots bokashituwok'owe.
2 Gama na shaida su a kan suna da kishi bin Allah, sai dai kishinsu ba a bisa sani ba.
Ari danon woto b́ k'aztsosha bako bo Ik'osh okooro bo detstsok'osh taa boosh gawituwe.
3 Da yake ba su san adalcin da yake fitowa daga Allah ba suka kuma nemi su kafa nasu, sai suka ƙi miƙa kai ga adalcin Allah.
Ik'o ashuwotsi kááw b́ woshit weerindo bodartsotse bo took kááw weerona bosha'i bako Ik' kááw weeron sha'eratsnee.
4 Kiristi shi ne ƙarshen doka domin a sami adalci wa kowane mai bangaskiya.
Ash jamo imnetiyon kááwo b́ wotish nemi s'uwo Krstosiye.
5 Musa ya bayyana adalcin da yake ga Doka cewa, “Mutumin da ya aikata waɗannan abubuwa zai rayu ta wurinsu.”
Nem kotón daatset kááw woto Muse b́ guut'tso «Nemo fenats jitsiru jamo kashon beetuwe» etiruwoniye.
6 Amma adalcin da yake ga bangaskiya yana cewa, “Kada ka faɗa a zuciyarka, ‘Wa zai hau sama?’” (wato, don yă sauko da Kiristi),
Ik'o ashuwotsi imnetiyon kááw b́ woshtsok'onomó hank'o ett guut'ere, «N nibon daro maants kone kesheti?» etk'aye, hanúwere Krstosi orshoshe,
7 “ko kuwa ‘Wa zai gangara can zurfin ƙasa?’” (wato, don yă hauro da Kiristi daga matattu). (Abyssos )
Wee n nibon «Si'olits kone ot'eti?» etk'aye, hanúwere Krstosi k'irotse tizoshe. (Abyssos )
8 Amma mene ne aka ce? “Maganar tana kusa da kai; tana cikin bakinka da kuma cikin zuciyarka,” wato, maganar bangaskiyan nan da muke shela.
Dabtnu hank'o ett guut'ere, «Ik' aap'tso n ganoke, dab nnononat n maac'otse, » keewanúwere no nokeewiiru imneti aap'oniye.
9 Cewa in ka furta da bakinka, “Yesu Ubangiji ne,” ka kuma gaskata a zuciyarka cewa Allah ya tā da shi daga matattu, za ka sami ceto.
Iyesus doonz b́wotok'o nnonon ngawiyal, Ik'o k'irotse bín b́tiztsok'o n maac'on niamaniyal kashitune.
10 Gama da zuciyarka ce kakan gaskata a kuma kuɓutar da kai, da bakinka ne kuma kake furta a kuma cece ka.
Asho b́ maac'on amanar kááwituwe, b́nonon b́ gawiyal kashituwe,
11 Kamar yadda Nassi ya ce, “Duk wanda ya gaskata da shi ba zai taɓa shan kunya ba.”
S'ayn mas'aafotse guut'etsok'on, «Bín amants jamo jitseratse.»
12 Gama ba bambanci tsakanin mutumin Yahuda da mutumin Al’ummai, Ubangijin nan ɗaya shi ne Ubangijin kowa yana kuma ba da albarka a yalwace ga duk masu kira gare shi,
Eshe ikosh doonz wottso jamosho doonz b́wottsosh ayhudiyonat ayhudiy woteraw dagotse eegoru k'osh k'osheyo aaliye, bín k'oniru jamosh b́s'aato ayide'er imetuwe,
13 gama, “Duk wanda ya kira bisa sunan Ubangiji zai sami ceto.”
«Doonzo shúúts s'eegiru jamo kashituwe» eteere.
14 To, ta yaya za su kira ga wanda ba su gaskata ba? Ta yaya kuma za su gaskata wanda ba su taɓa ji ba? Ta yaya kuma za su ji ba tare da wani ya yi musu wa’azi ba?
Ernmó bo amaneraniyere aawuk'oneya s'eegosh bofaliti? B́ jango booshiyaniyere aawuk'oneya bo amaniti? Nabirwo alonomó aawuk'oneya shishosh bo faliti?
15 Kuma ta yaya za su yi wa’azi in ba an aike su ba? Kamar yadda yake a rubuce cewa, “Isowar masu kawo labari mai daɗi abu mai kyau ne ƙwarai!”
Nabirwotsi wosheerawonomó aawuk'oneya nabosh bo faliti? Hanuwere, «Doo keewuman shishituwots wáá woo awuk'owe b́geneúshiti!» ett guut'etsok'one.
16 Amma ba dukan Isra’ilawa ne suka karɓi labari mai daɗin nan ba. Gama Ishaya ya ce, “Ubangiji, wa ya gaskata saƙonmu?”
Ernmó Isayas, «Doonzono! no no aap'tso kone amani» ett b́ keewtsok'o, jamwots doo shishiy keewo de'atsne.
17 Saboda haka, bangaskiya takan zo ne ta wurin jin saƙo, akan ji saƙon kuma ta wurin maganar Kiristi.
Eshe imnetiyo b́ daatset k'ebokne, k'ebetuwonúwere Ik'i aap'otsoniye.
18 Amma ina tambaya, “Ba su ji ba ne? Tabbatacce sun ji. “Muryarsu ta tafi ko’ina a cikin duniya, kalmominsu kuma har iyakar duniya.”
Aab aatuna, eshe, b́ keewts keewo shiyatsno eteya? S'ayin mas'aafotse, «Bo k'aro dats jamats b́shiyeyi, Bo aap'ts aap'onuwere dats daarats b́ bodi» ett guut'etsok'on, arikon shishrne.
19 Har wa yau, ina da tambaya. Shin, Isra’ila ba su fahimta ba ne? Da farko, Musa ya ce, “Zan sa ku yi kishin waɗanda ba al’umma ba; zan sa ku yi fushin al’ummar da ba ta da fahimta.”
Israe'el ashuwots b́ aap'tso danatsno eteya? Han eterawok'o Muse shinon «Gac'ets ash ashon okoriyat itn tgoyni, T'iwitsrawu ash ashon itn tfayi» eteere.
20 Ishaya kuma ya fito gabagadi ya ce, “Waɗanda ba su neme ni ba, su suka same ni; Na bayyana kaina ga waɗanda ba su ma taɓa neman sanina ba.”
Isayasuwere, «Taan geerawwotssh tdatseyi, ‹Ik'o aawoke?› ett Taan aatrawwotssh tbe'eyi, » ett ááwushúk'on keewure.
21 Amma game da Isra’ila ya ce, “Dukan yini na miƙa hannuwana ga mutane marasa biyayya da masu taurinkai.”
Israe'el ashuwotsshomó «Azazerawonat gond ashuwots tmaants boweetwok'o aawu jamo tkishuwotsi t jargi» etre.