< Romawa 1 >

1 Bulus, bawan Kiristi Yesu, kirayaye don yă zama manzo, keɓaɓɓe kuma domin bisharar Allah.
Paul, Jisu Khrista laga ekjon noukar, Tai laga basi luwa manu hobole nimite mati luwa aru Tai laga susamachar koi dibole alag rakhi luwa,
2 Bisharar da Allah ya yi alkawari tuntuni ta bakin annabawansa a cikin Nassosi Masu Tsarki
jun to Tai age din pora bhabobadi khan logot Tai laga kosom to pobitro kotha khan te di dise,
3 game da Ɗansa. Wanda bisa ga mutuntakarsa, zuriyar Dawuda ne.
Tai laga Putro dibo nimite kosom diya to, aru kun gaw mangso hisab te David raja laga khandan pora ahise.
4 Wanda bisa ga Ruhun tsarki, an shaida shi da iko cewa shi Ɗan Allah ne ta wurin tashinsa daga matattu. Wannan bishara kuwa game da Yesu Kiristi Ubangijinmu ne.
Aru Tai mora pora jee uthi kene Pobitrota laga Atma dwara Tai Isor laga Putro ase eneka hokti pora jonai dise, etu Jisu Khrista amikhan laga Probhu.
5 Ta wurinsa da kuma saboda sunansa, muka sami alheri muka kuma zama manzanni don mu kira mutane daga cikin dukan Al’ummai zuwa ga biyayyar da take zuwa daga bangaskiya.
Khrista dwara amikhan anugrah aru apostle hobole paise, aru etu biswas pora kotha mani kene sob desh khan te, Tai laga naam nimite.
6 Ku ma kuna cikin waɗanda aka kira ku zama na Yesu Kiristi.
Etu desh khan majote, apnikhan ke bhi Jisu Khrista laga hobole mati kene ase.
7 Wannan wasiƙa ce zuwa ga dukanku da kuke a Roma waɗanda Allah yake ƙauna, waɗanda kuma ya kira domin su zama tsarkaka. Alheri da salama daga Allah Ubanmu da kuma daga Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.
Etu chithi to Rome te thaka sob jonke, Isor pora morom kora khan, jun khan ke pobitro hobole nimite likhise. Apuni khan logot anugrah hobi aru amikhan Baba Isor aru Probhu Jisu Khrista pora anondo hobi.
8 Da farko, ina gode wa Allahna ta wurin Yesu Kiristi saboda ku duka, gama ana ba da labarin bangaskiyarku a ko’ina a duniya.
Shuru te, moi apnikhan nimite Jisu Khrista dwara Isor ke dhanyavad di ase kelemane apuni khan laga biswas to duniya laga sob jagate prochar kori ase.
9 Allah, wanda nake bauta wa da dukan zuciyata cikin wa’azin bisharar Ɗansa, shi ne shaidata a kan yadda kullum ina tunawa da ku
Kelemane Isor moi laga gawahi ase, kunke moi sewa kore moi laga atma pora, Tai Putro laga susamachar nimite, aru kineka moi narokhi kene apuni laga kotha koi ase.
10 cikin addu’o’ina a kowane lokaci; ina kuma addu’a cewa a ƙarshe in Allah ya yarda hanya za tă buɗe mini in zo wurinku.
Moi laga prathana te apuni khan ke yaad kori kene Isor laga itcha hoile ki hoilebi apnikhan usorte ahibo karone moi hodai prathana kori ase.
11 Ina marmarin ganinku don in ba ku wata baiwar ruhaniya, don ku yi ƙarfi
Kelemane apnikhan ke dikhi bole bisi itcha ase titia apnikhan ke atma te takot hobo nimite atma laga bordan bhag kori dibo.
12 wato, don ni da ku mu ƙarfafa juna ta wurin bangaskiyarmu.
Titia amikhan eke logote nijor biswas pora ekjon-ekjon laga atma uthai di thakibo.
13 Ina so ku sani’yan’uwa cewa na yi shirin zuwa wurinku sau da dama (amma aka hana ni yin haka sai yanzu). Na so in zo domin in sami mutane wa Kiristi a cikinku, kamar yadda na yi a cikin sauran Al’ummai.
Aru etiya, bhai khan ke etu najani kene thakibo dibole mon nai, moi apnikhan logote ahibo nimite bisi bar taiyar korise, (kintu etiya tak kiba ekta pora moike hodai rukhai thakise), jineka Porjati khan pora ami bhal bijon kati bole paise, thik etu nisena ami apnikhan majot te bhi bhal bijon katibo dibole itcha ase.
14 Ina da hakki ga Hellenawa da waɗanda ba Hellenawa ba, ga masu hikima da kuma marasa azanci.
Moi Yunani jati aru dusra desh manu, gyaan thaka aru murkho manu khan sob logote dhar bukhi kene ase.
15 Shi ya sa na yi himma sosai in yi muku wa’azin bishara ku ma da kuke a Roma.
Etu karone, Rome te thaka apnikhan sob logote susamachar prochar kori bole moi bisi itcha ase.
16 Ba na jin kunyar bishara, gama ita ikon Allah ne domin ceton kowa da ya gaskata, da farko ga Yahudawa, sa’an nan ga Al’ummai.
Kelemane moi susamachar nimite sorom nakore, kun he etu ke biswas kore taikhan sob nimite etu poritran pabole laga Isor laga hokti ase, shuru te Yehudi khan karone, etu pichete Yunani khan nimite.
17 Gama a cikin bishara an bayyana adalci daga Allah wanda yake ta wurin bangaskiya daga farko zuwa ƙarshe, kamar yadda yake a rubuce cewa, “Mai adalci zai rayu ta wurin bangaskiya.”
Kelemane susamachar te Isor laga dharmikta to biswas pora biswas uporte dikhai di ase, Shastro te eneka likhi kene thaka nisena, “Hosabi, dharmik manu khan biswas pora jinda thakibo.”
18 Ana bayyana fushin Allah daga sama a kan dukan rashin sanin Allah da kuma muguntar mutanen da suke danne gaskiya ta wurin muguntarsu,
Kelemane sorgo pora Isor laga khong adharmik manu khan sob uporte ahi thaka dikhai dise.
19 gama abin da ana iya sani game da Allah a bayyane yake a gare su, domin Allah ya bayyana musu shi.
Etu eneka ase kelemane Isor laga ki janikena ase, etu taikhan suku pora dikhibo pari ase. Kelemane Isor nijor pora taikhan ke dikhai dise.
20 Gama tun halittar duniya halayen Allah marar ganuwa, madawwamin ikonsa da kuma allahntakarsa, ana iya ganinsu sarai, ana fahimtarsu ta wurin abubuwan da Allah ya halitta, domin kada mutane su sami wata hujja. (aïdios g126)
Kelemane suku pora dikhibo napara Tai laga gunn, Tai laga anonto hokti aru sobhab, pura shristi bona din pora sob dikhai dise aru ki bonaise etu pora bujhai dise. Etu karone manu khan pora etiya najane eneka kobo napare. (aïdios g126)
21 Gama ko da yake sun san Allah, ba su ɗaukaka shi a matsayin Allah ko su gode masa ba, sai dai tunaninsu ya zama banza, zukatansu masu wauta kuma suka duhunta.
Etu eneka hoise kelemane, Isor ke janile bhi, taikhan pora Isor ke kineka mohima koribo lage etu kora nai, nohoile dhanyavad diya nai, kelemane taikhan karone etu bhabona to eku kaam thaka nai aru taikhan laga murkho mon to andhera hoi kene thakise.
22 Ko da yake sun ɗauka su masu hikima ne, sai suka zama wawaye,
Gyaani ase eneka bhabi kene taikhan murkho hoise.
23 suka kuma yi musayar ɗaukakar Allah marar mutuwa da siffofin da aka ƙera su yi kama da mutum mai mutuwa da tsuntsaye da dabbobi da kuma halittu masu ja da ciki.
Aru kitia bhi namora Isor laga mohima ke mori jabole manu laga protima logote bodli kori loise; chiriya khan, theng pora ja janwar khan aru pet pora ja janwar khan laga murti bonai loise.
24 Saboda haka Allah ya yashe su ga mugayen sha’awace-sha’awacen zukatansu ga fasikanci don a ƙasƙantar da jikunansu ga yin abin kunya.
Etu karone Isor taikhan nijor laga letera aru sapha nathaka mon laga itcha te jabole dise, aru taikhan laga gaw to taikhan majote moila kori thaki bole nimite.
25 Sun sauya gaskiyar Allah da ƙarya, suka kuma yi wa abubuwan da aka halitta sujada suna bauta musu a maimakon Mahalicci, wanda ake yabo har abada. Amin. (aiōn g165)
Taikhan Isor laga hosa kotha to misa logote bodli kori dise, aru juntu Isor pora bonaise, etu ke sewa korise, aru sob sristi Bona-Jonke nohoi, jun laga mohima hodai nimite ase. Amen. (aiōn g165)
26 Saboda wannan, Allah ya yashe su ga sha’awace-sha’awacensu masu banƙyama. Har matansu suka sauya daga haɗuwar mace da miji wadda ita ce daidai bisa ga halitta zuwa haɗuwa da’yan’uwansu mata wadda ba daidai ba.
Etu karone, Isor pora taikhan ke mangso itcha laga biya kaam te taikhan ke chari dise, kele koile taikhan laga maiki khan bhi niyom te ki ase etu nohoikena ki nohobo lage etu he itcha korise.
27 Haka ma maza suka bar al’adar kwana da mata suka tunzura cikin sha’awar kwana da juna, abin da ba daidai ba bisa ga halitta. Maza suka aikata rashin kunya da waɗansu maza, suka jawo wa kansu sakamako daidai da bauɗewarsu.
Etu nisena, mota khan bhi taikhan laga maiki khan logot ki niyom koribo lage etu nohoikena, dusra mota khan logote niyom te nathaka letera kaam kori ase, aru taikhan nijor etu letera kaam kora laga saja paise.
28 Da yake ba su yi tunani cewa ya dace su riƙe sanin Allah da suke da shi ba, sai ya yashe su ga tunanin banza da wofi, su aikata abin da bai kamata a yi ba.
Kelemane taikhan to Isor taikhan logote ase koi kene mana nai, etu pora Isor he taikhan ke biya bhabona kora manu khan laga hathte di dise, kun to kaam khan thik nohoi eitu khan kori bole nimite.
29 Sun cika da kowace irin ƙeta, mugunta, kwaɗayi, da tunanin banza da wofi. Suka kuma cika da kishi, kisankai, faɗa, ruɗu, da kuma riƙo a zuci. Su masu gulma ne,
Taikhan sob adharmikta pora bhorta hoi kene ase, biya kaam kora manu, lalchi kora manu, aru dusra ke dukh kori bole diya manu. Taikhan suku jola pora bhorta hoi kene ase, morai diya, khong uthi kene kotha namila, manu ke thogai diye, aru biya bhabona kori thake. Taikhan manu laga biya kotha koi thake,
30 da masu ɓata suna, masu ƙin Allah, masu rashin kunya, masu girman kai, masu rigima; sukan ƙaga hanyoyin yin mugunta; suna rashin biyayya ga iyayensu;
manu laga bhirodh te misa kotha koi, Isor ke ghin kore, manu ke hisab nakore, nijorke he bhal bhabe, phutani kore, biya kaam kori bole nimite rasta bisari thake; aru taikhan baba ama laga kotha namane.
31 su marasa hankali ne, marasa bangaskiya, marasa ƙauna, marasa tausayi.
Taikhan eku chinta bhabona nai, biswas nathaka manu, mon biya manu aru morom nathaka manu khan ase.
32 Ko da yake sun san dokar adalcin Allah cewa masu aikata irin waɗannan abubuwa sun cancanci mutuwa, duk da haka ba cin gaba da aikata waɗannan abubuwa kaɗai suke yi ba, har ma suna goyon bayan masu yinsu.
Taikhan Isor laga dharmik kaam khan jane, kun etu biya kaam khan koribo taikhan moribo. Kintu taikhan khali eitu khan kora nohoi, hoilebi kun manu biya kaam kori ase taikhan laga mon bhi eneka kaam khan kori bole mon dangor kori diye.

< Romawa 1 >