< Ru’uya ta Yohanna 1 >

1 Wahayin Yesu Kiristi, wanda Allah ya ba shi yă nuna wa bayinsa abin da lalle zai faru nan ba da daɗewa ba. Ya bayyana shi ta wurin aiko da mala’ikansa zuwa ga bawansa Yohanna,
Kitab ini adalah Wahyu Yesus Kristus, yang Allah berikan kepadanya untuk memperlihatkan kepada para pelayan-Nya tentang kejadian-kejadian yang akan segera terjadi. Yesus mengirimkan seorang malaikat-Nya untuk mengungapkan hal ini kepada hamba-Nya Yohanes,
2 wanda ya shaida dukan abin da ya gani, wato, maganar Allah da kuma shaidar Yesu Kiristi.
yang memastikan segala sesuatu yang dilihatnya mengenai firman Allah dan kesaksian Yesus Kristus.
3 Mai albarka ne wanda yake karanta waɗannan kalmomin annabci, masu albarka ne kuma waɗanda suke jinsu, suke kuma sa abin da aka rubuta a ciki a zuciya, domin lokaci ya yi kusa.
Setiap orang yang membacakan buku ini kepada orang lain akan diberkati, sama seperti mereka yang mendengarkan kata-kata kenabian ini dan memberi perhatian dengan segala yang tertulis di sini, sebab waktunya sudah dekat.
4 Daga Yohanna, Zuwa ga ikkilisiyoyi bakwai da suke a lardin Asiya. Alheri da salama gare ku daga shi wanda yake a yanzu, wanda yake a dā, da kuma wanda zai zo, da kuma daga ruhohi bakwai da suke a gaban kursiyinsa,
Surat ini datang dari Yohanes dan dikirimkan kepada tujuh gereja yang ada di propinsi Asia,
5 da kuma daga Yesu Kiristi, wanda yake amintaccen shaida, ɗan farin daga tashin matattu, da kuma mai mulkin sarakunan duniya. Gare shi wanda yake ƙaunarmu wanda kuma ya’yantar da mu daga zunubanmu ta wurin jininsa,
dan dari Kristus Yesus, saksi yang bisa dipercaya, yang pertama dihidupkan kembali dari kematian, penguasa bagi raja-raja di dunia. Kepada Yesus yang mengasihi dan membebaskan kita dari kuasa dosa oleh darah-Nya,
6 ya kuma mai da mu masarauta da firistoci don mu yi wa Allahnsa da Ubansa hidima, a gare shi ɗaukaka da iko sun tabbata har abada abadin! Amin. (aiōn g165)
yang membawa kita masuk ke dalam Kerajaan-Nya, dan menjadikan kita imam-imam bagi Allah Bapa — bagi Yesus kemuliaan dan kuasa sampai selama-lamanya. Amin. (aiōn g165)
7 “Duba, yana zuwa cikin gizagizai, kowane ido kuwa zai gan shi, har da waɗanda suka soke shi”; dukan mutanen duniya kuwa “za su yi makoki dominsa.”
Lihat, Yesus datang dengan dikelilingi oleh awan-awan, dan semua orang akan melihat Dia, bahkan mereka yang membunuh dia. Seluruh manusia di bumi akan menangis karena Dia. Hal ini pasti akan terjadi! Amin.
8 “Ni ne Alfa da kuma Omega,” in ji Ubangiji Allah, “wanda yake a yanzu, wanda yake a dā, da kuma wanda zai zo, Maɗaukaki.”
“Akulah yang Pertama dan yang Terakhir,” kata Tuhan Allah Mahakuasa, kata Tuhan Allah Yang Mahakuasa, yang dulu, yang ada, dan yang akan datang.
9 Ni, Yohanna, ɗan’uwanku da kuma abokin tarayyarku cikin wahala da mulki, da kuma haƙurin jimrewa da suke namu cikin Yesu, ina can tsibirin Fatmos saboda maganar Allah da kuma saboda shaidar Yesu.
Saya Yohanes, saudara seiman kalian yang berbagi dalam penderitaan dan dalam kerajaan dan dalam kesabaran menantikan yang kita alami dalam Yesus. Saya ditahan di pulau Patmos karena memberitakan firman Allah dan kebenaran yang dinyatakan oleh Yesus.
10 A Ranar Ubangiji ina cikin Ruhu, sai na ji a bayana wata babbar murya kamar ƙaho,
Saya dipenuhi dengan Roh pada hari Tuhan, dan saya mendengar suara terompet yang sangat keras di belakang saya.
11 wadda ta ce, “Rubuta a cikin naɗaɗɗen littafi abin da ka gani ka kuma aika ta zuwa ga ikkilisiyoyi bakwai, zuwa Afisa, Simirna, Fergamum, Tiyatira, Sardis, Filadelfiya, da kuma Lawodiseya.”
Katanya kepadaku, “Tuliskanlah dan susunlah menjadi sebuah buku segala hal yang kamu lihat dan kirimkanlah kepada tujuh jemaat yang ada di Efesus, Smirna, Pergamum, Tiatira, Sardis, Filadelfia, dan Laodikia.”
12 Sai na juya don in ga muryar da take magana da ni. Da na juya kuwa sai na ga alkukan fitilu bakwai na zinariya.
Saya berbalik untuk melihat orang yang berbicara kepada saya. Ketika saya berbalik, saya melihat tujuh tempat lilin yang terbuat dari emas,
13 A tsakiyar alkukan kuwa akwai wani “kama da ɗan mutum,” saye da rigar da ya kai har ƙafafunsa da kuma ɗamarar zinariya daure a ƙirjinsa.
dan berdiri di antara tujuh tempat lilin itu seseorang yang rupanya seperti Anak Manusia. Dia memakai jubah yang panjangnya sampai menutupi kakinya dengan selempang yang melintang di dada-Nya.
14 Kansa da kuma gashin fari ne fat kamar ulu, fari kamar dusar ƙanƙara, idanunsa kuwa kamar harshen wuta.
Rambut-Nya putih seperti bulu domba, dan mata-Nya seperti api yang menyala-nyala.
15 Sawunsa sun yi kamar tagullar da take haske cikin matoya, muryarsa kuma ta yi kamar muryar ruwaye masu gudu.
Kaki-Nya seperti kuningan yang dipoles dan dimurnikan di dalam tungku. Suaranya seperti gemuruh air terjun.
16 A hannunsa na dama ya riƙe taurari bakwai, daga bakinsa kuwa takobi mai kaifi biyu ya fito. Fuskarsa ta yi kamar rana mai haskakawa da dukan haskenta.
Dia memegang tujuh bintang di tangan kanan-Nya, dan pedang tajam bermata dua keluar dari mulut-Nya. Wajahnya bercahaya seperti matahari pada tengah hari.
17 Sa’ad da na gan shi, sai na fāɗi a gabansa sai ka ce matacce. Sai ya ɗibiya hannunsa na dama a kaina ya ce, “Kada ka ji tsoro. Ni ne Farko da kuma Ƙarshe.
Saya langsung tersungkur di depan kaki-Nya seperti orang yang sudah mati ketika saya melihat-Nya. Tetapi Dia menyentuh saya dengan tangan kanan-Nya dan berkata, “Jangan takut, Akulah yang Pertama dan yang Terakhir,
18 Ni ne Rayayye, dā na mutu, ga shi kuwa ina a raye har abada abadin! Ina kuma riƙe da mabuɗan mutuwa da na Hades. (aiōn g165, Hadēs g86)
Akulah Yang Hidup. Aku sudah pernah mati, tetapi lihat! Sekarang Aku hidup untuk selamanya, dan Aku memegang kunci-kunci maut dan kuburan. (aiōn g165, Hadēs g86)
19 “Saboda haka, ka rubuta abin da ka gani, abin da yake yanzu, da abin da zai faru nan gaba.
Jadi tuliskanlah semua yang kamu sudah lihat — kejadian-kejadian yang terjadi di masa sekarang dan kejadian yang akan terjadi di masa depan.
20 Asirin taurari bakwai da ka gani a hannuna na dama da kuma na alkukan fitilu bakwai na zinariya shi ne, Taurarin bakwai ɗin nan, mala’ikun ikkilisiyoyi bakwai ne; alkukan fitilu bakwai ɗin nan kuma ikkilisiyoyi bakwai ne.
Ketujuh bintang yang kamu lihat di tangan-Ku dan ketujuh tempat lilin dari emas memiliki arti sebagai berikut: ketujuh bintang adalah malaikat dan ketujuh tempat lilin adalah tujuh jemaat.”

< Ru’uya ta Yohanna 1 >