< Ru’uya ta Yohanna 1 >
1 Wahayin Yesu Kiristi, wanda Allah ya ba shi yă nuna wa bayinsa abin da lalle zai faru nan ba da daɗewa ba. Ya bayyana shi ta wurin aiko da mala’ikansa zuwa ga bawansa Yohanna,
V této knize je zapsáno, co Bůh svěřil Ježíši Kristu o budoucích událostech a co Ježíš odhalil svému služebníku Janovi prostřednictvím anděla.
2 wanda ya shaida dukan abin da ya gani, wato, maganar Allah da kuma shaidar Yesu Kiristi.
Jan dosvědčuje, že to všechno viděl a zachytil jako Boží slovo sdělené Ježíšem Kristem.
3 Mai albarka ne wanda yake karanta waɗannan kalmomin annabci, masu albarka ne kuma waɗanda suke jinsu, suke kuma sa abin da aka rubuta a ciki a zuciya, domin lokaci ya yi kusa.
A tak, jestliže čteš nebo posloucháš toto proroctví, uděláš dobře, když se podle něho zařídíš; začne se totiž plnit už brzo.
4 Daga Yohanna, Zuwa ga ikkilisiyoyi bakwai da suke a lardin Asiya. Alheri da salama gare ku daga shi wanda yake a yanzu, wanda yake a dā, da kuma wanda zai zo, da kuma daga ruhohi bakwai da suke a gaban kursiyinsa,
Já, Jan, chci nejprve pozdravit adresáty, sedm křesťanských sborů v Malé Asii: Přeji vám potěšení a pokoj od Boha, který je, který byl a který přijde; od Ducha svatého, který zastupuje před Božím trůnem každý váš sbor;
5 da kuma daga Yesu Kiristi, wanda yake amintaccen shaida, ɗan farin daga tashin matattu, da kuma mai mulkin sarakunan duniya. Gare shi wanda yake ƙaunarmu wanda kuma ya’yantar da mu daga zunubanmu ta wurin jininsa,
od Ježíše Krista, který za všemi následujícími slovy věrně stojí. Ten, který jako první vstal z mrtvých a je vládcem všech pozemských panovníků, ten nás miluje a prolil svou krev, aby odčinil naše provinění.
6 ya kuma mai da mu masarauta da firistoci don mu yi wa Allahnsa da Ubansa hidima, a gare shi ɗaukaka da iko sun tabbata har abada abadin! Amin. (aiōn )
Tak nás povýšil na spoluvládce svého království a kněze Boha Otce; jemu patří veškerá sláva a moc až na věky. Amen. (aiōn )
7 “Duba, yana zuwa cikin gizagizai, kowane ido kuwa zai gan shi, har da waɗanda suka soke shi”; dukan mutanen duniya kuwa “za su yi makoki dominsa.”
On přijde a ujme se vlády nad celou zemí, takže ho všichni uvidí a zděsí se, dokonce i ti, kteří ho zabili.
8 “Ni ne Alfa da kuma Omega,” in ji Ubangiji Allah, “wanda yake a yanzu, wanda yake a dā, da kuma wanda zai zo, Maɗaukaki.”
Tento Pán říká: „Já jsem začátek i konec – žiji, žil jsem od prvopočátku a bude mi patřit i závěr dějin, protože mám všechnu moc.“
9 Ni, Yohanna, ɗan’uwanku da kuma abokin tarayyarku cikin wahala da mulki, da kuma haƙurin jimrewa da suke namu cikin Yesu, ina can tsibirin Fatmos saboda maganar Allah da kuma saboda shaidar Yesu.
Já, váš bratr Jan, spolu s vámi pronásledovaný a s vámi očekávající Kristovo království, byl jsem vyhnán na ostrov Patmos, protože jsem hlásal Boží slovo a svědčil o Ježíši Kristu.
10 A Ranar Ubangiji ina cikin Ruhu, sai na ji a bayana wata babbar murya kamar ƙaho,
A zde jsem byl v duchu přenesen do událostí posledního dění. Zezadu na mne volal hlas, zvučný jako polnice:
11 wadda ta ce, “Rubuta a cikin naɗaɗɗen littafi abin da ka gani ka kuma aika ta zuwa ga ikkilisiyoyi bakwai, zuwa Afisa, Simirna, Fergamum, Tiyatira, Sardis, Filadelfiya, da kuma Lawodiseya.”
„Co uvidíš a uslyšíš, zapiš do knihy a pošli to sedmi sborům v Malé Asii – do Efezu, Smyrny, Pergama, Tyatiry, Sard, Filadelfie a Laodiceje.“
12 Sai na juya don in ga muryar da take magana da ni. Da na juya kuwa sai na ga alkukan fitilu bakwai na zinariya.
Otočil jsem se za tím hlasem a uviděl jsem sedm zlatých svícnů.
13 A tsakiyar alkukan kuwa akwai wani “kama da ɗan mutum,” saye da rigar da ya kai har ƙafafunsa da kuma ɗamarar zinariya daure a ƙirjinsa.
Mezi nimi stála postava podobná Ježíši Kristu, oblečená do dlouhého pláště, sepnutého přes prsa zlatou šerpou.
14 Kansa da kuma gashin fari ne fat kamar ulu, fari kamar dusar ƙanƙara, idanunsa kuwa kamar harshen wuta.
Jeho obličej svítil jako polední slunce a vlasy jako sněhobílá vlna. Oči mu zářily jako oheň
15 Sawunsa sun yi kamar tagullar da take haske cikin matoya, muryarsa kuma ta yi kamar muryar ruwaye masu gudu.
a také jeho nohy žhnuly jako rozpálená mosaz. Jeho hlas hřměl jako mořský příboj.
16 A hannunsa na dama ya riƙe taurari bakwai, daga bakinsa kuwa takobi mai kaifi biyu ya fito. Fuskarsa ta yi kamar rana mai haskakawa da dukan haskenta.
V pravé ruce držel sedm hvězd a v ústech měl ostře nabroušený meč.
17 Sa’ad da na gan shi, sai na fāɗi a gabansa sai ka ce matacce. Sai ya ɗibiya hannunsa na dama a kaina ya ce, “Kada ka ji tsoro. Ni ne Farko da kuma Ƙarshe.
Když jsem ho uviděl, ulekl jsem se a padl před ním na zem. Ale on na mne položil ruku a řekl mi: „Neboj se! To jsem já, První i Poslední.
18 Ni ne Rayayye, dā na mutu, ga shi kuwa ina a raye har abada abadin! Ina kuma riƙe da mabuɗan mutuwa da na Hades. (aiōn , Hadēs )
Jsem živ; i když jsem zemřel, teď žiji na věčné věky. Mám klíče od smrti i hrobu. (aiōn , Hadēs )
19 “Saboda haka, ka rubuta abin da ka gani, abin da yake yanzu, da abin da zai faru nan gaba.
Zapiš všechno, co vidíš a co ti ještě ukáži.
20 Asirin taurari bakwai da ka gani a hannuna na dama da kuma na alkukan fitilu bakwai na zinariya shi ne, Taurarin bakwai ɗin nan, mala’ikun ikkilisiyoyi bakwai ne; alkukan fitilu bakwai ɗin nan kuma ikkilisiyoyi bakwai ne.
Abys dobře rozuměl tomu, co vidíš: Sedm svícnů je sedm sborů; sedm hvězd jsou ti, kteří za ně přede mnou nesou odpovědnost a jsou pod mou ochranou.“