< Ru’uya ta Yohanna 1 >

1 Wahayin Yesu Kiristi, wanda Allah ya ba shi yă nuna wa bayinsa abin da lalle zai faru nan ba da daɗewa ba. Ya bayyana shi ta wurin aiko da mala’ikansa zuwa ga bawansa Yohanna,
Wa yi hinhran u Yesu Kristi wa Irji nnowu ndu tsro ba granma ikpye waa a tie weiwiere a. A tru meleka ma ye ni Yohanna ye nhra wa.
2 wanda ya shaida dukan abin da ya gani, wato, maganar Allah da kuma shaidar Yesu Kiristi.
Yohanna ahla lantre Rji nda hla u Yseu Kristi u kyi wa atoh wawumbambawu.
3 Mai albarka ne wanda yake karanta waɗannan kalmomin annabci, masu albarka ne kuma waɗanda suke jinsu, suke kuma sa abin da aka rubuta a ciki a zuciya, domin lokaci ya yi kusa.
Indi uluw ahi wa akra totsuma ma ngbangban me'a ma kii biwa mba tsi wo tre waatre nda kpa nyemen ni kpe wa mba ha nimi into a he whewhir.
4 Daga Yohanna, Zuwa ga ikkilisiyoyi bakwai da suke a lardin Asiya. Alheri da salama gare ku daga shi wanda yake a yanzu, wanda yake a dā, da kuma wanda zai zo, da kuma daga ruhohi bakwai da suke a gaban kursiyinsa,
Ime, Yohanna, hi ni Ikilisiyoyi tagban wa mba he nigbu mba asiya; tsitsi hi niyi ni sikpa ni wa ahe tsizan, wa he ni tsenmu, wawu ni ye ni shi-shi ruhohin tagban wa mba he ni kgbu kursiyin ma.
5 da kuma daga Yesu Kiristi, wanda yake amintaccen shaida, ɗan farin daga tashin matattu, da kuma mai mulkin sarakunan duniya. Gare shi wanda yake ƙaunarmu wanda kuma ya’yantar da mu daga zunubanmu ta wurin jininsa,
Arji ni Yesu Kristi wa mba kpanyemen ni wu, iver mumla wa alude nimi mben; wa atu chu bi gbugbu ni wa ni sonta. nda situ ihuwo ni la bi latre gbu ni iyinman.
6 ya kuma mai da mu masarauta da firistoci don mu yi wa Allahnsa da Ubansa hidima, a gare shi ɗaukaka da iko sun tabbata har abada abadin! Amin. (aiōn g165)
Aleta te bi chu firistoci bi Rji ma ni teman. ndidin, ukpele wi he ai wu tun nitse ahemen (amin) (aiōn g165)
7 “Duba, yana zuwa cikin gizagizai, kowane ido kuwa zai gan shi, har da waɗanda suka soke shi”; dukan mutanen duniya kuwa “za su yi makoki dominsa.”
Nya atsiye nimi kpan, shishi nde mbato ni nde biwa tugbu ni njigba ndi bi gbugbu pepemen mbayin niwu, ahemen (amin).
8 “Ni ne Alfa da kuma Omega,” in ji Ubangiji Allah, “wanda yake a yanzu, wanda yake a dā, da kuma wanda zai zo, Maɗaukaki.”
Ameyin mumudin ni klekle Irji treme wawu zizan; wa ahe tu nitsemu, wawu niyen, wawu ni kpekple wawu.
9 Ni, Yohanna, ɗan’uwanku da kuma abokin tarayyarku cikin wahala da mulki, da kuma haƙurin jimrewa da suke namu cikin Yesu, ina can tsibirin Fatmos saboda maganar Allah da kuma saboda shaidar Yesu.
Eme, Yohanna, rayinbin, wa ahe niyin ni mi iyabin, ni son ndidi ni fusroun waube ni Yesu. Igbulu mba wambayo Badmusa, ni tre Rji wa ala ni tu Yesu.
10 A Ranar Ubangiji ina cikin Ruhu, sai na ji a bayana wata babbar murya kamar ƙaho,
Mi he nimi Ruhu nifi u Rji, ndi wo lanri ni kwugon nu na ijun.
11 wadda ta ce, “Rubuta a cikin naɗaɗɗen littafi abin da ka gani ka kuma aika ta zuwa ga ikkilisiyoyi bakwai, zuwa Afisa, Simirna, Fergamum, Tiyatira, Sardis, Filadelfiya, da kuma Lawodiseya.”
Ala ha ikpe wawu to rinu vuvu; nde tru hi ni Ikilisiyoyin tagban mba; wa ahe Afisus; ni Simirna, waahe ni Tayatira, wa ahe ni Sardisu, waahe ni Filadalfiya, ni waahe ni Laudikiya.
12 Sai na juya don in ga muryar da take magana da ni. Da na juya kuwa sai na ga alkukan fitilu bakwai na zinariya.
Mi ya ndi atsi tre nimen, wa mi ya miton ilu fitila tagban ni ngbugbu klomba.
13 A tsakiyar alkukan kuwa akwai wani “kama da ɗan mutum,” saye da rigar da ya kai har ƙafafunsa da kuma ɗamarar zinariya daure a ƙirjinsa.
Nimi ilu nde ri hena ker nde a kri ni gla gagloma hi ni zanma, alakpa ni zinariya nitsan ma.
14 Kansa da kuma gashin fari ne fat kamar ulu, fari kamar dusar ƙanƙara, idanunsa kuwa kamar harshen wuta.
Ituma ni fukpa kye na fu fu rjurju na men atsi gji ni kpama; shishi ahe na wau.
15 Sawunsa sun yi kamar tagullar da take haske cikin matoya, muryarsa kuma ta yi kamar muryar ruwaye masu gudu.
Izama mba kpa, mbahe na klalu wa mba la niwu, atsi glo na man ni nei.
16 A hannunsa na dama ya riƙe taurari bakwai, daga bakinsa kuwa takobi mai kaifi biyu ya fito. Fuskarsa ta yi kamar rana mai haskakawa da dukan haskenta.
Nuwo kota ma agji tsitse tangba ni nyuma agji gjin e. nyu ha shishi ma tsi kpa na rji.
17 Sa’ad da na gan shi, sai na fāɗi a gabansa sai ka ce matacce. Sai ya ɗibiya hannunsa na dama a kaina ya ce, “Kada ka ji tsoro. Ni ne Farko da kuma Ƙarshe.
Wa mi tori mi jeku nza ma na kgbu nde. akawo ma ikita san ni tu mu nda la, na ti tsitsirena, imee mi mumle ni nklekle.
18 Ni ne Rayayye, dā na mutu, ga shi kuwa ina a raye har abada abadin! Ina kuma riƙe da mabuɗan mutuwa da na Hades. (aiōn g165, Hadēs g86)
Niwa ahe, mi kwu nya mi he nitse mi he ni mukuli re mba u kwu ni iko lu. (aiōn g165, Hadēs g86)
19 “Saboda haka, ka rubuta abin da ka gani, abin da yake yanzu, da abin da zai faru nan gaba.
A he nawa, ha kpe wawu to igpi waahe zizan, waani he ni kwogon waujin.
20 Asirin taurari bakwai da ka gani a hannuna na dama da kuma na alkukan fitilu bakwai na zinariya shi ne, Taurarin bakwai ɗin nan, mala’ikun ikkilisiyoyi bakwai ne; alkukan fitilu bakwai ɗin nan kuma ikkilisiyoyi bakwai ne.
Mi tu ma'ana, ni tsitse tagban wa mba to niwo kotama, ni whirji wa mbalo. Fitila tagban u Zinariya. tsitse tagban mba malaiku (pastoci) bi Ikilisiya tagban, whi rji mba lo fitilu tagban mba Ikilisiyoyi tagban mba.

< Ru’uya ta Yohanna 1 >